Aikin noma a Najeriya
Gwamnatin Tarayya ta gargadi 'yan Najeriya game da hadarin da ke tattare da cin naman ganda a halin da ake ciki. Gargadin wanda Ma'aikatar Noma da Raya Karkara.
Wani Farfesa a jami'ar Ilorin ta jihar Kwara ya bukaci 'yan Najeriya da su rike kiwon kwadi hannu bibbiyu don samun karuwar arziki ganin yadda kifi ya yi tsada.
Najeriya da Ukraine na shirin rattaba hannu kan wata yarjejeniya na inganta harkar noma tsakanin kasashen biyu. Ana fatan Ukraine za ta gina wurin ajiyar hatsi.
Wani binciken da Daily Trust tayi, ya gano wasu 'yan Nigeria na fama da karancin abinci ko kuma karyewar tattalin arzikin su sabida yadda kayyyaki suke tashi.
hukumar samar da filayen noma a niggeria tace samar da filayen noma sama da eka 500 a fadin jihohin adamawa, barno, jigawa da gombe da maye gurbin asarar da aka
Gidauniyar African Agricultural Technology Foundation ta nada tsohon shugaban kasar Najeriya Goodluck Jonathan mukamin jakadar fasahar noma saboda gudunmawarsa.
A 2023, ba za ayi yunwa ba domin akwai isasshen kayan abincin da mutane za su ci. Ministan gona yace babu mamaki abinci ya kara tsada, amma da wahala a rasa.
Farashin buhun kayan abinci ya sauka a makon nan. Maganar da ake yi, shinkafa, masara, gero, waken suya da sauran hatsi sun rage tsada a kasuwa a halin yanzu
Dan takarar shugaban kasa a zabe mai zuwa a jam'iyyar Labour ya bayyana abin da zai fi mai da hankalinsa a kai idan ya samu damar gaje kujerar Buhari a 2023.
Aikin noma a Najeriya
Samu kari