Taraba
Gwarazan dakarun sojojin Najeriya sun yi nasarar murkushe ƴan bindiga uku a wani Operation da suka yi a kauyen Chibi, jihar Taraba, aun kwato muggan makamai.
Wasu ‘yan bindiga da ake zargin ‘yan kabilar Jukun ne sun kai hari tare da kashe wasu ‘yan gudun hijira biyu da suka dawo gida a Ikyenum a ranar Alhamis.
Rahotannin da muke samu yanzu na nuni da cewa Kotun Koli ta tabbatar da Agbu Kefas matsayin zababben gwamnan jihar Taraba, ta yi watsi da karar NNPP .
Gwamnatin jihar Taraba ta kafa kwamitin da zai kula da dokar hana hawa babur da kuma kayyade lokacin zirga-zirgan keke napep a kowace rana a babban birnin jiha.
Kotun Koli ta tanadi hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Taraba wanda dan takarar NNPP, Farfesa Sani Yahaya ke kalubalantar zaben Gwamna Agbu Kefas na PDP.
Gwamna Agbu Kefas ya ce nan gaba kadan za a dakatar da daukar masu kwalin NCE aikin koyarwa a jihar Taraba, sai kana da kwalin digiri na daya ko na biyu.
Wasu miyagun yan bindiga sun halaka magajin garin Wuro Musa da suka sace a jihar Taraba ranar Jumu'a. An kashe manomi tare da sace wasu kauyukan Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Taraba, Jolly Nyame ya bayyana manyan darussan da ya koya yayin zamanshi a gidan gyaran halin Kuje da ke birnin Abuja, ya roki jama'ar jihar.
Yan bindiga sun tafka ta'asa a jihar Taraba bayan sun dira a wata babbar kasuwa lokacin da ake tsaka da gudanar da harkokin kasuwanci. Sun sace mutane da dama.
Taraba
Samu kari