Jihar Sokoto
‘Yan bindiga sun babbaka wasu ‘yan gudun hijira a kauyen Gidan Bawa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto da ransu. An samu rahoto akan yadda suke ha
Gwamnatin jihar Sokoto ta dakatar da ayyukan 'yan sa kai a jihar bayan da 'yan bindiga suka addabi wasu yankunan jihar da harin daukar fansa. Gwamnati ta bayyan
Sojoji sun samu nasarar halaka ‘yan bindiga da dama sakamakon wata musayar wuta da suka yi a kauyen Kuzari dake karamar hukumar Sabon Birni a cikin jihar ranar.
Wani malamin jami'a ya caza ka dalibansa yayin da ya basu tambayoyin jarrabawar da a cewarsa shi ma ba zai iya amsa su ba da kansa a matsayin Malamin jami'a.
Mata da mahaifiyar Bokkolo, hatsabibin dan bindiga suna cikin gidansa a yayin da jiragen yakin sojojin saman Nigeria suka yi luguden wuta a gidansa da ke Sokoto
Wasu 'yan bindiga sun hallaka mutane da yawa a jihar Sokoto, lamarin da ya sanya gwamnati bayyana jimaminta ga jama'ar gari. Rahoto ya bayyana adadin da aka kas
A kalla mutane 14 ne su ka rasa rayukansu yayin da ‘yan bindiga su ka kai farmaki wasu garuruwa da ke karamar hukumar Sabon Birni a jihar Sokoto a daren Talata.
Rahotonni da muke samu sun bayyana cewa, wasu miyagun 'yan bindiga sun farmaki mazauna wani yankin Sokoto. Sun hallaka mutane da yawa a garin inji gwamnan jihar
'Yan fashin daji sun yi garkuwa da matar sakataren cocin Evangelical ta Afirka ta yamma, ECWA, reshen jihar Sokoto, Rabaran Oro Yakubu kamar yadda ya zo a rahot
Jihar Sokoto
Samu kari