Jihar Sokoto
Yayin da ake cikin yanayin damina musamman a yankunan da ake noma a Najeriya, wani ruwan sama mai ƙarfi tare da ambaliya ya lakume rayuwar mata 2 da dabbobi.
Dan majalisar dokokin jihar Sokoto, Sa'idu Ibrahim, ya ce a yanzu ƴan bindiga na rubutawa mutanen ƙauyuka wasika kafin su kawo musu hari, The Cable ta ruwaito.
Malamin addinin musulunci, Sheikh Bello Yabo, ya bada fatawar a halaka wani matashi da aka kama a Sokoto bisa zargin yin batanci ga Annabi Muhammad SAW, NewsWir
An halaka sojoji biyu an kuma jikkata wasu bakwai yayin harin da yan bindiga suka kai ƙauyen unguwar Lalle a ƙaramar hukumar Sabon Birni, Daily Trust ta ruwaito
Tuni jami'an tsaro suka tisa keyar wadanda ake zargi a kauyen na Remon zuwa sashen binciken manyan laifuffuka na shalkwatar ’yan sanda domin fadada bincike.
Gwamnatin jihar Sokoto da hukumomin tsaro na binciken wani mutum da ake zargi da aikata sabo. Gwamnatin ta yi Allah wadai da halaye marasa kyau na mutumin.
Wani bincike da aka gabatar daga majalisar ba da shawara kan harkokin muhallin kasuwanci ya nuna jihohin Gombe, Sokoto da Jigawa sun fi koina saukin kasuwanci.
Wasu fusatattun matasa a jihar Sakkwato sun gudanar da zanga-zanga a fadar sarkin Musulmi inda suka nemi a hukunta wani mutum da yayi kalaman batanci ga Annabi.
Wasu yan bindiga sun sace, Labaran Muhammed Dandume, shugaban hukumar kula da albarkatun ruwa ta Sokoto Rima River Basin Development Authority (SRRBDA) kamar ya
Jihar Sokoto
Samu kari