Jihar Sokoto
Aikin ceto da dakarun sojoji karkashin jagorancin Manjo Janar Godwin Mutkut suka yi a jihar Sokoto ya yi sanadiyar ceto mutum 31 da aka yi garkuwa da su.
Hukumar makarantar Jami'ar Usman Dan Fodio ta karyata jita-jitar cewa 'yan bindiga sun kai hari cikin makarantar tare da hallaka wani mutum daya.
Gobara ta tashi a gidan tsohon shugaban kasar Najeriya Alhaji Shehu Shagari da ke ungiwar Gobirawa a jihar Sokoto. An yi asarar kayayyaki masu muhimmanci a gobarar.
An samu asarar ran mutum ɗaya yayin da wasu matasa da ƴan bindiga suka yi artabu a Sokoto. Matasan dai sun tunkari ƴan bindigan ne bayan sun yi yunƙurin kawo hari.
An rasa rayuka da dama da kuma dukiyoyi bayan haddasa fada da 'yan bindiga suka yi a tsakanin kauyuka da dama a karamar hukumar Tangaza a jihar Sokoto.
Wasu miyagun ƴan bindiga sun yi sanadiyyar salwantar da ran wata matar aure a jihar Sokoto bayan sun buɗe wa motar su wuta. Matar da jaririyarta da direba sun rasu.
Yayin da ake ci gaba da shari'ar zaben gwamnan jihar Sokoto, kotun daukaka kara ta adana hukunci kan zaben da ake ci gaba da yi bayan hukuncin karamar kotu.
Gwamnan jihar Sakkwato, Ahmed Aliyu, ya umarci dukkan sakatarorin ƙananan hukumomin jihar su aje aikin Gwamnati tunda muƙaman da suka rike da su na siyasa ne.
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Yabo da Shagari, Umar Yusuf Yabo, ya raba kayan tattali da dama ga mutanen matsaɓarsa domin rage zaman kashe wando.
Jihar Sokoto
Samu kari