Jihar Sokoto
Ana fargabar rasuwar mutane 4 a karamar hukumar Isa, jihar Sakkwato. Har yanzu hukumar NCDC ta ce ba a kai ga gano asalin cutar ba. Yara ne suka fi kamuwa
Sheikh Musa Ayyuba Lukuwa ya jagorancin sallar idin karamar sallah yau Talata bisa hujjar cewa an ga wata a wurare da dama a Jamhuriyar Nijar da Najeriya.
An sanar da ranar da ya kamata Musulmai a Najeriya su fara duba watan sallah a shekarar 2024, wanda tuni an azumci kwanaki da dama a watan Ramadana.
An shiga firgici bayan mutane tara sun rasa rayukansu yayin karbar kyautar kayan salla a gidan Sanata kuma tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aliyu Wamakko.
Gwamnatin jihar Sokoto karkashin jagorancin Gwamna Ahmed Aliyu ta fito ta musanta batun ciyo bashin makudan kudade da aka ce domin gudanar da ayyuka.
A jiya Laraba 27 ga watan Maris aka yi ta yada jita-jitar cewa hatsabibin ɗan bindiga, Dogo Giɗe ya mutu a jihar Sokoto, an samu karin bayani kan labarin.
Asibitin kwararru na Reliance da ke Sokoto a ranar Laraba ya musanta cewa ya yi jinyar shugaban ‘yan bindiga Dogo Gide, wanda sojoji suka harbe shi.
Bishof Mathew Kukah, babban malamin cocin katolika a jihar Sakkwato ya dira kan wasu manyan ƴan Najeriya da ke haɗa kai da ƴan bindiga masu satar dalibai.
Rikicin da ya barke tsakanin Hausawa da Fulani a karamar hukumar Gudu, jihar Sokoto ya yi sanadin mutuwar mutane hudu, ana zargin saɓani a kan gona ne ya jawo fadan.
Jihar Sokoto
Samu kari