Jihar Sokoto
Kotun sauraran kararrakin zabe ta yanke hukunci kan shari'ar zaben Sanata Aliyu Wamakko, kotun ta tabbatar da nasarar Wamakko a matsayin sanatan Sokoto ta Arewa.
Ƴan bindiga sun kawo harin ramuwar gayya a jihar Sokoto bayan sun rasa ɗaya daga cikin mutanensu. A yayin harin rayukan ƴan bindiga da dama sun salwanta.
Kotun sauraron kararrakin zaben yan majalisun jiha da na tarayya ta tabbatar da nasarar Aminu Waziri Tambuwal a zaben Sanatan jihar Sakkwato ta kudu.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar yin kaca-kaca da ƴan ta'adda a jihar Sokoto. Dakarun sojojin sun halaka ƴan ta'adda masu yawa tare da ƙwato makamai.
Gwamnatin jihar Sokoto karƙashin gwamna Ahmed Aliyu ta ɗauki nauyin tura ɗalibai 15 'yan asalin jihar zuwa China su karanto kwasa-kwasan injiniyarin.
Gwamna Ahmed Aliyu na jihar Sakkwato ya bayyana cewa wanda ya gada ya miƙa masa ragamar mulki babu ko naira ɗaya a asusun gwamnati, duƙ da haka ya yi aiki.
Yayin da ake jimamin rasuwar Abdulƙadir Danbuga, ɗan majalisa daga jihar Sakkwato, majasar wakilan tarayya ta sanar da ɗage zama domin alhinin wannan rashi.
Allah Ya Gafartama Dan Majalisar Tarayya Mai Wakiltar Kananan Hukumomin ISA/SABON-BIRNI Hon. Abdulkadir Jelani Danbuga. Allah yayi Masa Rahama Ameen.
Mazauna ƙauye yankin ƙaramar hukumar Goronyo sun tare wani ɗan bindiga sun aika shi barzahu, kuma sun kwato dabbobi 150 daga hannunsa a ranar Lahadi.
Jihar Sokoto
Samu kari