Jihar Sokoto
Masu garkuwa da mutane da suka sace almajirai a jihar Sakkwato sun nemi a tattara musu Naira miliyan 20 a matsayin kuɗin fansa gabanin su sako su.
Yayin da aka shiga azumin watan Ramadana, Gwamna Ahmad Aliyu na jihar Sokoto ya amince da biyan rabin albashin ma'aikata domin gudanar da azumin cikin walwala.
Sarkin Musulmi na Sokoto ya bayyana cewa, an ga watan Ramadana a wasu jihohin kasar nan, kamar yadda rahotanni suka shaida daga jihohi daban-daban.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai sabon hari a jihar Sokoto. Miyagun 'yan bindigan sun sace almajirai masu tarin yawa a yayin farmakin da suka kai.
Sanata Aminu Waziri Tambuwal da ke wakiltar Sokoto ta Kudu ya yabawa tsohon shugaban kasa, Cif Olusegun Obasanjo yayin ziyara a gidansa da ke jihar Ogun.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun tafka sabuwar ta'asa a wani sabon hari da suka kai a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun halaka mutum daya.
Gwamnan jihar Sokoto, Ahmed Aliyu Sokoto, ya amince da karin kaso 100% na alawus-alawus din da ake biyan matasa masu yi wa kasa hidima a jihar Sokoto.
'Yan sanda sun yi nasarar kame wasu tsageru, sun kwato makamai tare da kashe wani kasurgumin shugaban 'yan bindiga a jihar Sokoto da ke Arewa maso Yamma.
Tsohon gwamnan jihar Sokoto, Aminu Tambuwal, ya gurfana a gaban kwamitin shari'a na jihar da aka kafa domin binciken wasu almundahana da ake zarginsa da aikata.
Jihar Sokoto
Samu kari