Jihar Sokoto
Mai alfarma Sarkin Musulmi ya fitar da sanarwa cewa za a fara duba watan sallar layya a ranar Talata, 27 ga Mayu, 2025. Za a duba jinjirin watan a sassan Najeriya.
Kungiyoyin fararen hula sama da 35 sun yi korafi ga Bola Tinubu kan rikicin Hamdiyya Sidi Sharif da gwamnatin Sokoto karkashin gwamna Ahmed Aliyu Sokoto.
A wannan labarin, za a ji cewa Amnesty Int’l ta soki shirin mika Hamdiyya Sharif ga ‘yan sanda, tana cewa tana bukatar kulawar likita, ba tsangwama daga gwamnati ba.
An samu Hamdiyya Sidi Shafif a dajin Zamfara bayan sace ta a Sokoto. Ta fadi yadda aka sace ta a Sokoto da yadda aka mata allura a dajin Zamfara saboda rashin lafiya
Gwamnan Sokoto, Ahmed Aliyu ya ce gwamnatinsa na daukar sababbin matakai domin yakar rashin tsaro a fadin jihar baki daya duba da ƙaruwar matsalar.
An gano Hamdiyya a cikin mawuyacin hali a asibitin Zamfara, yayin da Amnesty ta yi kira da a binciki batan matashiyar da barazanar da take fuskanta.
Daya daga cikin lauyoyin Hamdiyya Sidi Shareef da ake kira Abba Hikima ya tabbatar da batan matashiyar a birnin Sokoto wanda ake nemanta tun jiya bayan fita sayayya.
Binciken bidiyon da ake yadawa ya nuna cewa ba Sanata Sahabi Yau ba ne ke sumbatar wata mata a ofis, wani basaraken jihar Sokoto ne, kuma an yi bidiyon a 2016.
Dakarun hukumar tsaron farin kaya sun kara samun nasarar damke wani jagoran dabar masu garkuwa da mutane a lokacin da yake shirin tafiya sauke farali a Saudiyya.
Jihar Sokoto
Samu kari