Jihar Sokoto
Sababbin hare-haren mabiya Bello Turji sun tilasta wa mazauna kauyuka 20 a Sakkwato yin hijira, yayin da matsalar tsaro ke ƙara ta'azzara a yankin.
An samu asarar rayuka bayan mafarauta sun gwabza fada da 'yan bindiga a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kuma yi barna bayan sun kai wani hari a cikin kauye.
Wasu tsagerun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-haren ta'addanci a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutanen da ba su ji ba, ba su gani ba.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa ƴan bindiga da ake zargin yaran Bello Turji ne sun kai farmaki garuruwa da ke karamar hukumar Isa a Sokoto.
Tsohon Gwamnan Sakkwato, Attahiru Dalhatu Bafarawa, ya caccaki ’yan siyasa kan yadda suke sauya sheka ba tare da adawa ta hakika don talakan Najeriya.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamao sun yi aika-aika a jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun hallaka mutane uku bayan sun bude wuta kan mai uwa da wabi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a jihar Sokoto. Harin na 'yan bindigan ya kusa ritsawa da shugaban karamar hukumar Tangaza, Isa Kalanjeni.
Wasu miyagun 'yan bindiga sun kai harin ta'addanci a garin Kware da ke jihar Sokoto. 'Yan bindigan sun kona kasuwar garin tare da raunata mutane masu yawa.
Hajiya Ummu Gada ta koma APC tare da wasu mambobin PDP a Sokoto, tana zargin PDP da rashin adalci da kuma yaba wa ayyukan Gwamna Ahmed Aliyu a jihar.
Jihar Sokoto
Samu kari