Siyasar Najeriya
Tsofaffin Shugabannin Majalisun Ondo da Ekiti sun karyata goyon bayan Bola Tinubu a wata takarda, sun ce suna tare da duk wanda jam’iyya ta tsaida a zaben 2023.
Tsohon dan majalisar wakilai na tarayya, Jerome Eke, ya rasu kwanaki kadan bayan mutuwar matarsa mai suna Joan, The Punch ta ruwaito. Eke ya wakilci mazabar Etc
Jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP) reshen Jihar Kebbi ta ce tana fatan za ta kwace mulki daga All Progressives Congress (APC) a shekarar 2023, Daily Trust
Gwamnatin Ondo za ta biya tsofaffin Gwamnoni, Mataimakansu fanshon N10bn. A shekarar 2007 ne, gwamnan da ya fara shigo da wannan dokar fansho a jihar ya rasu.
Kimanin jam'iyyu 30 a ranar laraba, suka janye goyon bayan su ga gwamnan Adamawa mai ci Ahmadu Fintiri, tare da nuna goyon bayan su ga dan takarar gwamna Dr Uma
Manyan ‘Yan siyasar Kasar Yarbawa sun fito sun bayyana wanda za su marawa baya a 2023, yayin da wasu ke kiran ayi Yahaya Bello, Bola Tinubu ya samu mubaya’a.
A yayin da babban zabe ke gabatowa, wata kungiyar matasa ta kudu maso yammaci ta shirya tattakin matasa 10,000 daga Lagos zuwa Bauchi don Bala Muhammed ya zama
Rikicin APC ya ki ci ya ki cinyewa, Gwamna ya sa an tsige Shugaban Jam’iyyar jihar, amma Yaran Lai da Gbemi Saraki, ba su goyon bayan tsige Bashir Bolarinwa.
Za ku ji cewa ana bugawa tsohon Ministan Jonathan da yake Gwamnan Bauchi gangar siyasar 2023. Magoya baya sun fara zuga Gwamnan ya fito takarar Shugaban kasa.
Siyasar Najeriya
Samu kari