Siyasar Najeriya
Seyi Makinde a ranar Asabar, 15 ga watan Janairu, ya shaidawa Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, yayin ziyararsa cewa yan Najeriya sun cancanci shugaba nagari a 2023.
Kungiyar dattawan arewa ta bayyana cewa yan Najeriya na da yanci iri daya domin neman kujerar shugaban kasa Muhammadu Buhari a babban zaben kasar mai zuwa.
Wasu miyagu da ake zargin 'yan daban siyasa ne sun lakada wa wani mai sukar Gwamna Bello Matawalle dukan kawo wuka, sun farfashe masa gilasan motarsa a Gusau.
Dan siyasa na Jamhuriya ta biyu, Guy Ikokwu, ya rasu. Shugaban iyalan Ikokwu, Cif Ugonna Ikokwu, ya tabbatar da rasuwar dan siyasar cikin wata sanarwa da ya fit
Khadijah, wata matashiya 'yar Najeriya ta bayyana aniyarta ta tsayawa takarar shugaban kasa a 2023. Ta ce ba wanda ya dace ya gaji Buhari sai ita a shekara.
Bayan samun nasarar kammala babban taro na ƙasa tare da zaben shugabanni na ƙasa, PDP ta saka ranar taron zaben shugabanni a arewa maso yammacin Najeriya .
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi, ya bukaci 'yan Najeriya da kada su ji tsoron shugabancin Ibo a zaben 2023 mai zuwa, cewa babu dan kabilar da zai raba kasar.
Shahararren dan jarida kuma mawallafin mujallar Ovation, Dele Momodu, ya ce Allah ne ya tanade shi domin ya zama shugaban kasar Najeriya a babban zaben 2023.
Hular al'ada ta babban jigon jam'iyyar All Progressives Congress (APC), Bola Tinubu ta bayyana a kasuwar intanet kuma tuni yan Najeriya suka fara neman nasu.
Siyasar Najeriya
Samu kari