Siyasar Najeriya
wasu yan takarar jam’iyyun biyu sun mallaki tikitin takara ba tare da hamayya ba ga dukkan alamu kuma sun zage damtse don ganin sun yi nasarar darewa kujerun.
Wasu bayanai da suka fito sun nuna yadda gwamna Aminu Tambuwal na Sokoto ya nemi shawarin mutum uku kafin ya sanar da janye takara da kuma komawa bayan Atiku.
An tattaro cewa, taron ana yin sa ne kan batun zaben fidda gwani na shugaban kasa na jam’iyyar da za a yi a ranakun Talata da Laraba a mako mai zuwa a Abuja.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya tofa albarkacin bakinsa kan hanyar da za a bi wajen zaben dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC a zaben fidda gwani da za
Mawaki Davido Adeleke ya yi shagube ga tsohon hadimin shugaban kasa Muhammadu Buhari, Bashir Ahmad, sakamakon kaye da ya sha a zaben fidda gwanin jam’iyyar APC.
Idan baku manta ba, mun kawo rahotanni a baya da ke bayyana yadda jami'an hukumar yaki da yiw atattalin arzikin kasa ta'annuti (EFCC) suka dura gidan Okorocha k
Tsohon sanata kuma tsohon dan takarar gwamna a Kaduna ya shawarci dan takarar shugaban kasa da PDP ta tsayar kan zabin abokin gami a zaben 2023 mai zuwa...
Tun a jiya kwamitin tantance masu takarar shugaban kasa ya zauna da Asiwaju Bola Ahmed Tinubu. Bayo Adenuga ya bayyana wainar da aka toya da Tinubu ya isa.
An ce dan takarar na kan gaba a jam’iyyar APC mai mulki ya bayyana haka ne a lokacin da ya bayyana a gaban kwamitin tantance 'yan takarar shugaban kasa na jam’i
Siyasar Najeriya
Samu kari