Siyasar Najeriya
Daniel Bwala, kakakin kwamitin yakin neman zaben Atiku Abubakar ya ce ya jinjinawa mataimakin shugaban kasa Yemi Osinbajo da Boss Mustapha, sakataren gwamnatin
Bayan sukar da aka rika yi kan tikitin musulmi da musulmi da jam'iyyar APC ta yi, Kungiyar matasa kirista na 'Christian Youths Movement for Tinubu/Shettima' ta
Yayin da rikicin PDP ta ƙara ɗaukar zafi, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, ya bar Najeriya zuwa wata ƙasa da ba'a faɗa ba a nahiyar Turai ranar Jumu'a da dare.
Mun tattaro maku sunayen tsofaffin Jami’an tsaro da Suka Shiga Kwamitin Yakin Zaben Bola Tinubu. A jerin akwai Tsohon Minista, Mohammed Magoro da Tukur Buratai.
Gwamna Nyesom Wike ya karyata rahotannin da ke cewa dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar APC, Bola Tinubu ya masa tayin tikitin takarar sanata ya sauya sheka
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party, LP, Peter Obi da abokin takararsa Datti Baba-Ahmed sun ziyarci Mai Girma Sarkin Kano, Aminu Ado Bayero. Obi
Yayin da PDP ke ta faɗi tashin kawo ƙarshen dambarwar dake neman jiƙa mata aiki a zaɓen 2023, wani jigo da mambobi 200 sun tattara sun koma APC a jihar Delta.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP a zaben 2023, Atiku Abubakar ya tabbatarwa mutanen Akwa Ibom cewa za a warware rikicin cikin gida na jam'iyyar nan b
Jam'iyyar All Progressive Congress, APC, a nada wasu fitattun jaruman masana'antar fina-finan kudancin Najeriya, Nollywood, a matsayin mambobin kwamtin kamfen.
Siyasar Najeriya
Samu kari