Siyasar Najeriya
A kasa da sa'o'i 24 za a fara gangamin kamfen din zaben 2023, lokacin da 'yan siyasa da jam'iyyun siyasa za su kada gangar siyasa don tallata 'yan takararsu.
Yayin da yanzu haka Atiku na can a jihar Enugu don tattauna wa da masu ruwa da tsakin PDP, an nemi gwamnan Abiya an rasa a wurin taron sabida ɗan tsagin Wike ne
Tsohon mataimakin kakakin majalisar wakilai, Emeka Ihedioha, ya ce shugabancin Najeriya zai koma yankin Kudu maso Gabas, bayan gwamnatin Atiku ta kammala mulki.
A shirye-shiryen fara kamfe, ɗan takarar shugaban kasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ya dira jihar Enugu tare da tawagarsa domin gana wa da kusoshin PDP.
Manyan 'yan siyasan jam'iyyu an ankarar da su kan cewa su yi taka-tsan-tsan, kada su zuba ido tare da raina 'dan takarar shugabancin kasa na LP, Peter Obi.
Kungiyar dattawan kirista a arewa ta gargadi jam’iyyar APC da dan takarar shugaban kasa, Tinubu, kan amfani da kudi wajen kawo rabuwar kai tsakanin Kiristoci.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP), Rabiu Kwankwaso, ya ziyarci gwamnan jihar Katsina, Aminu Bello Masari a ranar Lahadi.
Wasu jiga-jigan NNPP da aka hana takara a Osun sun ce jam'iyyarsu ba za ta lashe zabe ba. A maimakon su yi biyu-babu, sai suka bi jam'iyya mai mullkin Najeriya.
Shugaban Afenifere da su Olu Falae su na goyon bayan Ibo ya zama Shugaban kasa, amma 'Yan ARG sun sha banbam, sun ce Tinubu ya fi cancanta Yarbawa su zaba/
Siyasar Najeriya
Samu kari