Siyasar Najeriya
Labarin da muke samu ya bayyana cewa, dan takarar shugaban kasa na APC zai shilla jihar Bayelsa domin yin kamfen dinsa. An ce tuni an kammala dukkan shiri.
Matar dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar PDP, Titi Atiku Abubakar ta bukaci mutanen yankin kudu maso yamma da su zabi mijinta a matsayin magajin Buhari.
Gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya bayar da umarni ga tsofaffin jami’an gwamnati na jihar dasu dawo da duk kadarorin gwamnati dake hannunsu cikin kwana 2.
Gwamna Nyesom Wike na jihar Ribas, jagoran tawagar gwamnonin G5, yace ko sisi da sunan bashi ba zai barwa wanda zai gaji kujerarsa ba a zaɓen 2023 mai zuwa.
Takaddamar da ke biyo bayan zaben fidda gwani ta sake yin awon gaba da tikitin Sanatan jam'iyyar APC a mazaɓar Anambra ta arewa, Kotu ta rushe zaben ran Talata.
Bayan cimma matsaya a zaman sulhu da kuma biyayya ga umarnin Kotu, jam'iyyar APC ta sake shirya zaben fidda gwani na mazabar majalisar tarayya a jihar Ondo
Babbar Kotun birnin tarayya Abuja ta amince da bukatar bayar da Belin shugavan jam'iyyar Aaoga wanda ake zargin da haɗa takardar hukuncin Kotun koli na karya
Domin bayyana gaskiya kan wani hoto dake yawo wanda ya nuna Tinubu tare da shugaban Amurka, APC tace ɗan takararta na shugaban kasa na nan a Abuja tun Litinin.
Kotun majistare ta yankewa Aminu Ali, shugaban jam’iyyar All Progressives Congress a gudunmar Yautar ta jihar Kano hukuncin daurin shekaru biyu a gidan yari.
Siyasar Najeriya
Samu kari