Siyasar Najeriya
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace ya zama tilas ga mazauna Najeriya su hukunci jam'iyyar APC ta hanyar hana su.
Kwamishinan yaɗa labarai na gwamnatin Ganduje, Muhammad Garba, yace da ikon Allah sai sun kawo wa jam'iyyar APC mafi rinjayen kuri'un al'ummar Kano a 2023.
Wani malamin addinin kirista ya bayyana hanyar da ya kamata 'yan Najeriya ya kamata su bi domin zabo shugaban kasa na gaba kafin zaben 2023 mai zuwa nan kusa.
Wasu 'yan bindiga sun kai hari gidan wani sanata a jihar Neja, inda suka yi kokari hallaka shi. Allah yasa kwanansa na gaba, sai suka zo basu same shi gida ba.
Baba-Ahmed ya zargi dan takarar jam’iyyar APC, Bola Tinubu da abokin takararsa, Kashim Shettima da yawan tozarta sauran masu neman shugabancin kasa a 2023.
Mutuwa rigar kowa kuma kowa da irin ajalinsa, Allah ya yi wa ɗan takarar majalisar tarayya na mazaɓar Irewole/Isokan/Ayedaade a inuwar jam'iyyar PDP rasuwa.
a ci gaba da fadi tsin warware takaddamar dake wakana a babbar jam'iyyar hamayya PDP, gwamna OKowa da Tambuwal sun garzaya gidan Obasanjo dake Abeakuta, Ogun
‘Daban takarar gwamnan jihar Kaduna kuma Sanata mai wakilcin mazabar Kaduna ta tsakiya, Uba Sani, yace Kaduna zata yi kewar El-Rufai bayan kammala mulkinsa.
Bayan nasarar da ya samu a kwanan baya a zaben fidda gwani na takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC, ga jerin ajandoji guda bakwai na Asiwaju Bola Tinubu.
Siyasar Najeriya
Samu kari