Siyasar Najeriya
Raji Tunde Fashola ya fadi yadda za suyi wajen ganin Bola Tinubu ya ci zaben Shugaban Kasa. Ministan yace kwamitin takara za su shiga lungu domin tallata APC.
Hon. Yakubu Dogara yana neman tona asirin da babu wanda ya sani a PDP. Dogara Ya Yi wa Gwamnan Ribas kaca-kaca a kan goyon Atiku Abubakar maimakon Peter Obi.
Bola Ahmad Tinubu ya sake samun tsaiko a takfiyar siyasarsa yayin da jiga-jigan siyasar Legas suka bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na PDP.
Kakakin majalisar dokokin jihar Oyo ya tabbatar da rasuwar shugaban jam'iyyar PDP reshen shiyyar Oyo ta kudu ranar Litinin 5 ga watan Disamba, 2022 yana da 59
Gwamna Wike na jihar Ribas ya caccaki Yakubu Dogara, tsohon kakakin majalisar wakilai, kan yadda ya canza daga yarjejeniyar da suka yi kuma ya koma bayan Atiku.
Gwamna Abdullahi Umar Ganduje na jihar Kano, ya hadu da mawallafi Jafar Jafar a farfajiyarGidan Chatham a ranar Litinin a birnin Landan. Sun sha hannu da juna.
Shugaban kwamitin yakin neman zaɓen Atiku Abubakar kumwa gwamnan jihar Akwa Ibom, Udom Emmanuel, ya karbi ɗaruruwan masu sauya sheka daga wasu jam'iyyu zuwa PDP
Da yake bada labarin samun takararsa a jam'iyyar NNPP, Isaac Idahosa yace bai taba tunanin zai samu takarar mataimakin shugaban kasa a jam’iyyar adawar ba.
Jam'iyyar PDP ta yi babban kamu yayin da tsohon shugaban majalisar wakilan tarayyan Najeriya, Yakubu Dogara, ya tattara kayansa ya bar jam'iyyar APC mai mulki.
Siyasar Najeriya
Samu kari