Siyasar Najeriya
Shugaban ƙasa, Alhaji Muhammadu Buhari, ya faɗa wa jam'iyyar APC cewa haɗin kai ne kaɗai zai kai ta ga nasara a zaɓe mai zuwa, Radda da Jobe sun kai masa ziyara
Cibiyar habaka Shari'a ta nuna adawa da tikitin Musulmi da Musulmi na jam'iyyun siyasa tana mai cewa za ta tabbatar da akidair addinin na yin adalci ga kowa.
Mai taimaka wa shugaban APC kan harkonin da suka shafi kafafen sada zumunta, Malam Muhammed , ya musanta bidiyon da ake yaɗa wa kan Sanata Abdullahi Adamu.
Jam'iyyar APC mai mulki ta sami gagarumin goyon baya yayin da manyan jiga-jigai da shugabanni a shiyyar arewa maso gabas suka jefar da tafiyat Atiku suka koma
Imabong, matar Bassey Albert, dan takarar gwamna na jam'iyyar YPP a Akwa Ibom da kotu ta yi wa daurin shekaru 42 ta fita masa kamfen duk da yana gidan yari.
Bola Ahmad Tinubu zai kwashi gara a zaben 29023 mai zuwa. Ya Gwamna Zuklum ya ce zai kawo kaso 95% ga dan takjarar shugaban kasa na APC a zaben badi mai zuwa.
Tsohon ministan ilimi a tarayyan Najeriya, Obiageli Ezekwesili, ta ce babu ta hanyar da zata zabi Atiku ko Tinubu a zaben 2023 bayan tana ganin Peter Obi na LP.
A ci gaba da shirin tunkarar babban zaɓen 2023 da ke tafe, mambobin majalisar dokokin jihar Gombe har guda biyu sun sauya sheƙa zuwa jam'iyyar NNPP mai kayan.
Babban kotun tarayya dake zamanta a Abakaliki, babban birnin jihar Ebonyi, a ranar Juma'a ta kori ciyamomi 13 da kansiloli 171 na jam'iyyar APC daga mukaminsu.
Siyasar Najeriya
Samu kari