Siyasar Najeriya
Fitattun 'yan siyasar Najeriya sun rasu a shekarar 2022, ana saura shekara daya a yi zaben shugaban kasa. Sun taka rawar gani a baki daya siyasar Najeriya.
A wata hira da aka yi, an ji asalin abin da ya sa Shugaban NNPP ya yi murabus daf da zabe. Ben Kure ya yi karin-haske a kan sabaninsa da Sulaiman O. Hunkuyi.
Mai neman zama sanatan Kano ta tsakiya a inuwar jam'iyyar APC, AA Zaƴra ya sha da kyar yayin da wasu yan daba suka kaiwa Ayarin tawagar kamfe ɗinsa hari a Kano
Yayin da yakin neman zabe ke kara kankama a Najeriya, jam'iyyar APC mai mulki ta sanu gagarumin ƙarin goyon bayan wani ɗan majalisar tarayya daga Kogi a ADC.
Tafiyar tsohon gwamnan Kano, Rabiu Musa Kwankwaso ya gamu da babban cikas inda ɗan takarar mataimakin gwamnan Neja a inuwar NNPP ya yi murabus daga mukamin.
Gabannin zaben 2023, masu biyayya ga jam'iyyar PDP sun yi watsi da rade-radin da ake yi cewa Gwamna Nyesom Wike zai juyawa jam'iyyar baya da goyon bayan Tinubu.
Gwamnonin jam'iyyar All Progressive Congress watau APC sun tama shugaban ƙasa murnar cina shekaru 80 a duniya, sun tabbatar masa da shirinsu kan Bol Tinubu.
Kungiyar dattawan arewa ta bayyana dalilin da yasa yan siyasa ke siyan katunan zabe da amfani da damar talauci da yayi katutu wajen siye mutanen yankin arewa.
Mai ɗakin ɗan takarar shugaban ƙasa a inuwar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, ta buga sabuwar baranbarama yayin da take kokarin jan hankalin mutane su zabi PDP .
Siyasar Najeriya
Samu kari