Siyasar Najeriya
A madain shugaban kasa Muhammadu Buhari, Farfesa Isa Ibrahim Pantami ya yi wa mutanen Zamfara alkawarin cewa za a samu cigaba idan Bola Tinubu ya ci zabe a APC.
Tsohon ɗan takarar majalisar dokokin jihar Ekiti kuma jigo a jam'iyyar APC yace ayyuka gwamna Oyebanji alama ce ta nasara da ɗan takarar shugaban kasa, Tinubu.
Shugaban kasa, Muhammadu Buhari zai kai ziyarar aiki jihar Kogi ranar Alhamis 29 ga watan Disamba, 2022, gwsmna Yahaya Bello ya ayyana hutu ga ma'aikata a ranar
A makon da ya gabata ne Gwamnan Jihar Kuros Riba, Farfesa Ben Ayade, ya nada Malam Adamu Uba Musa, Bahaushe na farko a tarihi a matsayin Kwamishina a Jihar.
Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, yace fafutukar da tawagar G5 ke yi abu ne da zai ci gaba daga nan har illa masha Allah domin ganin an jawo kowa a jiki.
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya bayyana cewa zai yi duk mai yiwuwa wajen gujewa rikici bayan ya sauka mulki a 2023. Ya ce zai bar Abuja ya koma garinsu Daura.
Rabaren Matthew Hassan Kukah, babban limamin cocin Katolika, ya bayyana cewa matsanancin halin da Buhari zai bar mu a ciki ya zarce wanda ya samu Najeriya.
Primate Elijah Ayodele ya ayyana cewa dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar zai habbaka tattalin arzikin Najeriya idan ya lashe zaben 2023.
Wasu bayanai da suka fito daga ingantattun majiyoyi sun nuna cewa har yanzun babu tabbacin wanda tsagin G5-PDP zasu marawa baya a zaben shugaban kasan 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari