Siyasar Najeriya
Gwamnatin Nyesom Wike ta rufe ofishin da Atiku yake kamfe a Ribas. Ana tuhumar Jam’iyyar PDP da kafa ofishin zabe wurin da za a rika addabar jama'a da hayaniya
A wata ganawa da aka yi tsakanin dan takarar shugaban kasa a jam'iyyar Labour, Peter Obi da tsohon shugaban Najeriya, Goodluck Jonathan, an yi batutuwan zabe.
Gwamnan jihar Abiya, Okezie Ikpeazu, ya rushe gwamnatin kananan hukumomi 17 dake jiharsa bayan wa'adinsu ya kare, ya gode musu tare da fatan Alheri nan gaba.
'Yan sandan jihar Borno sun gurfanar da wasu mambobin jam'iyyar APC da PDP a jihar Borno bisa kama su da laifin tada zaune tsaye a lokacin gangamin kamfen.
Wata sabuwar rigima ta ɓarke a jam'iyyar PDP reshen jihar Gombe, ta dakatar da mai magana da yawunta Murtala Usman, a bangarensa ya sanar ya yi murabus kawai.
Kwamishinan ‘yan sandan jihar Borno, Abdul Umar, ya sanar da cewa sun gurfanar da Mutum 9 kan zarginsu da kaiwa tawagar Atiku Abubakar yayin kamfen dinsuu.
Gwamnan jihar Ribas kuma jagoran tawagar G5, Nyesom Wike, yace a watan Janairu mai kamawa zai bayyana wa kowa wanda zai tallata don ya gaji Buhari a zaben 2023.
Kwamishinar masana'antu ta jihar Abiya, Olawengwa, ta bayyana cewa ta yi murabus daga gwamnati kuma ta sauya sheka zuwa jam'iyyar APGA saboda wasu dalilai.
Gwamnan jihar Benuwai, Samuel Ortom, ya roki al'ummar jiharsa su duba mutanen ɗa suka cancanta, waɗanda zasu taimaka masu ba wai jam'iyya ba a zaben 2023 .
Siyasar Najeriya
Samu kari