Siyasar Najeriya
A yayin da babban zaben 2023 ke karatowa, kungiyar dattawan Neja Delta, PANDEF, tace akwai yiwuwar Najeriya za ta fuskanci matsaloli idan mulki ya tsaya a arewa
Shugaban kungiyar Docs and Medics for Peter Obi a Najeriya, yace Likitoci da malaman jinya masu bada magani 38000 suna tare da su, za su nemo kuri’u miliyan 25
Kotu ta daga shari’ar da ake yi da AA da nufin hana Rabiu Kwankwaso tsayawa takara a 2023. An ji an je kotu domin hana Kwankwaso da abokin takararsa neman mulki
A kokarin rarrashin Wike, masu neman kujerar gwamna katkashin inuwar PDP a jihar Jigawa, Kaduna, Katsina da wasu jihohi 14 sun shiga ganawar sirri da Wike a
Kwanaki kasa da 40 bayan rasuwar tsohon kwamishinan matasa da wasanni na jihar Yobe, Goni Bukar Lawan, ‘yan siyasan jihar na kai kawo don ganin an maye gurbinsa
Asiwaju Bola Tinubu da Sanata Kashim Shettima da ‘Dan takarar shugaban kasa a karkashin inuwar jam’iyyar PDP, Atiku Abubakar yace zai dama da mata da matasa.
Tinubu ya sanar da ba da wannan tallafi ne jim kadan bayan ganawarsa ta jaje da gwamna Muhammad Badaru na Jigawa, a birnin Dutse ranar Talata 6 ga watan Satumba
Gwamnan jihar Ribas,Nyesom Wike, ya bayyana cewa ana barazanar da ake masa sakamakon rikicin cikin gida na PDP inda yace masu son kashe shi zasu mutu kafin shi.
Gwamna Nyesom Wike na Jihar Rivers ya ce babu wani dan siyasa da zai iya siyasansa game da babban zaben shekarar 2023, yana mai cewa baya son wani mukami a gwam
Siyasar Najeriya
Samu kari