Siyasar Najeriya
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP yace shi da abokin takararsa Yusuf Ahmed-Datti basu taba satar kudin gwamnati ba, sai dai ace masa marowaci
Daruruwan mambobin APC a jihar Bauchi sun fice daga jam'iyyar zuwa ta Peoples Democratic Party (PDP) mai adawa gabannin babban zaben kasar na 2023 mai zuwa.
Manyan taurarin jaruman Kannywood da suka hada da Ali Nuhu, Adam Zango, Daushe da sauransu sun bayyana goyon bayansu ga Bola Ahmed Tinubu na APC a zaben 2023.
Rahotannin daga jihar Ribas sun bayyana cewa dan takarar gwamna a jam'iyyar Accord wuta, sun lalata motar sulken da yake ciki yau Asabar 21 ga watan Ajanairu.
An samu tsaiko a wata jihar Kudu yayin da wasu 'yan bindiga suka farmaki mambobin jam'iyyar APC a lokacin da suke tsaka da gudanar da taron jam'iyyar a jihar.
Mai neman zama shugaban kasa a inuwar jam'iyyar PDP, Alhaji Atiku Abubakar, yace PDP ce kaɗai mafita ga yan Najeriya idan suka son samun zaman lafiya a ƙasa.
Fitacciyar 'yar siyasar jihar Kano kuma tsohuwar Sanata Naja'atu Muhammad ta bar jam'iyyar APC. Tace dukkan jam'iyyun siyasa daya suke a Najeriya babu banbanci.
Kotun Koli a Najeriya ta kawo karshen takaddama kan tikitin takarar majalidar wakilan tarayyya daga jihar Kebbi, ta bayyana sahihin dan takara a inuwar APC.
Wata kungiyar 'yan arewa ta yi kira ga tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya hakura da takara ya koma bayan wanda yan arewa suke kauna.
Siyasar Najeriya
Samu kari