Siyasar Najeriya
Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam'iyyar APC reshen jihar Ribas, ya ce gwamna Nyesom Wike ya taka rawa mara misaltuwa domin nasarar Bola Tinubu.
Jigon jam'iyyar PDP ya bayyana gaskiyar dalilin da yasa zaben bana ya zo da tsaiko ga dan takarar shugaban kasa na APC a jihar Legas Ya fadi dalilin rasa jihar.
Ka da Kada Ka Kuskura Kace Wai Zaka Haɗa Gwamnatin Haɗaka Inji Tanko Yakasai Zuwa ga Zababben Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu Bayan Kiranye Kiranye
Wani babban kusa a jam'iyyar PDP kuma ɗan gidan Sarauta a jihar Delta, Chief Aribogha Johnny, ya tattara kayansa ya koma jam'iyyar APC a hukumance ranar Laraba.
Rahoton da muke samu ya bayyana cewa, nan ba da jimawa Tinubu zai koma rayuwa a daya daga cikin gidajen gwamnatin tarayya da ke cikin Abuja jinji jam'iyyar APC.
Gwamnan jihar Ondo ya bayyana cewa, zababben shugaban kasan Najeriya ya kafa wani kwamitin da zai gana da 'yan takarar da suka sha kasa a zaben da ya gabata.
Kwamishinan kimiyya da fasaha na jihar Gombe, Abishai M. Andirya, ya yi murabus daga kan mukaminsa yayin da ake tunkarar zaben gwamnoni nan da kwanaki kaɗan.
Ma'iakatan harkokin kasashen waje na Amurka ta bakin kakakinta Ned Price ta taya Bola Tinubu na jam'iyyar APC murnar cin zaben, ta kuma yi kira a zauna lafiya.
Hukumar yan sanda reshen jihar Kano ta sake kama ɗan majalisar tarayya mai wakiltar Dala na NNPP, Sani Madakin Gini, bisa zargin mallakar bindiga ba lasisi.
Siyasar Najeriya
Samu kari