Siyasar Najeriya
A yau ake jin an aika takarda zuwa ga SGF da ta nuna Asiwaju Bola Tinubu ya fitar da sunayen mutanen da za su taya shi aiki wajen karbar ragamar mulki a Mayu.
Yayin da Sanatoci daga bangarori da dama na ƙasar nan suka nuna sha'awar darewa kujerar shugaban majalisar dattawa, gamayyar ƙungiyoyin APC sun raba gardama.
Shugaban kasar Ukraine, Zelensky ya tura sakon taya murnar lashe zabe ga zababben shugaban kasan Najeriya, Bola Ahmad Tinubu, inda ya bayyana kadan a bukatarsa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi ya bayyana shawarinsa ga magoya bayansa game da makomai Najeriya kan yadda ake ci gaba a kasar nan.
Shugaban Najeriya, Alhaji Muhammadu Buhari, ya caccaki gwamna Samuel Ortom na jihar Benuwai, ya ce rashin katabus dinsa ya sa talakawa suka juya masa ba a zaɓe.
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta (INEC) ta baiwa gwamna Ahmadu Fintiri na jihar Adamawa takardar shaidar lashe zaben gwamnan Adamawa a birnin tarayya Abuja.
Mataimakin shugaban APC na kasa – Arewa maso yamma, Salihu Lukman, ya baiwa shugaban jam’iyyar na kasa, Sanata Abdullahi Adamu wa’adin sati 1 ya kira taron NEC.
Zababben shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya roki rundunar yan sanda ta gudanar da bincike kan ruɗanin da ya faru yayin cikon zaben gwamna a Adamawa.
Bayan kammala babban zaɓen 2023 ranar 15 ga watan Afrilu, tuni rige-rige da fafatukar neman muƙamai ta balle a jam'iyyar APC mai mulki da babbar mai adawa PDP.
Siyasar Najeriya
Samu kari