Siyasar Najeriya
Bola Tinubu, zababben shugaban kasar Najeriya, ya yi magana kan gwamnatin da zai kafa yana mai cewa ba zai yi gwamnatin hadin gwiwa ba sai dai ta cancanta.
Shugaban hukumar yan sanda fa ƙasar nan, IGP Usman Alkali Baba, ga ba da umarni cewa a takaita zirga-zirgan ababen hawa ranar zaben gwamnoni da yan majalisu.
Tsohon mataimakin gwamnan CBN ya bayyana yadda aka yi kuskure wajen sauya fasalin kudi da aka dauko a wannan shekarar da kuma irin yadda aka samu kuskuren.
Goodluck Jonathan, tsohon shugaban kasa ya shawarci yan siyasa kada su kashe mutanen da suke fatan zasu mulka bayan sunci zabe, ya bada shawarar ne gabanin zabe
Kwana 2 kafin fafata zaben gwamna a jihar Neja da ke arewa ta tsakiya, jam'iyyun LP da NNPP sun ce sun ji sun gani ɗan takarar APC zasu zaba ranar Asabar .
Yanzu muke samun labarin yadda aka sako mataimakin shugaban jam'iyyar APC na jihar Edo da 'yan sanda suka kama da sanyin safiyar yau Alhamis bisa wani zargi.
Mista John Asake, dan takarar gwamna na jam'iyyar Labour a Kaduna a zaben 2023 ya karyata cewa ya janye wa dan takarar jam'iyyar PDP, Isah Ashiru takararsa.
Yahudawan Najeriya sun ce ba za su amince da yadda ake ci gaba da sanya ranakun Asabar a matsayin ranakun gudanar da zabukan Najeriya ba, sun bayyana dalili.
Rundunar yan sanda a jihar Kano ta yi gagarumin gargadi ga yan siyasa da magoya bayansu gabannin zaben gwamna da za a yi a ranar Asabar, 18 ga watan Maris.
Siyasar Najeriya
Samu kari