Siyasar Najeriya
Kungiyar MURIC tayi kira ga hukumomin tsaron Nigeria cewa su gargadi Datti Baba-Ahmed, dan takarar mataimakin shugaban kasa na LP kan cewa kada a rantsar da BAT
Shugaban jam'iyyar Labour Party na kasa ya kore yuwuwar zababbun Sanatoci da mambobin majalisar wakilan tarayya na jam'iyyar su sauya sheƙa bayan rantsar da su.
Zababben Gwamnan jihar Kano a NNPP ya ce iyalinsa ba za su shiga harkar shugabancin jama’a ba. Abba Gida Gida yana so Nasiru Yusuf Gawuna ya dauki kaddara.
Kyan Babba Ya Cika Alkawari, Dan Gwagwarmaya Yace: Ina Jiran Hukuncin Da Kotun Sauraren Shari'ar Zaɓe Zata Yanke Kafin Na Cika Alƙawari na Nabarin Najeriya
A yau ne zababben shugaban kasar Najeriya, Bola Ahmed Tinubu ke cika shekara 71 a duniya, amma yace ba zai yi biki ba ya bukaci a yi amfani da damar a yi addu'a
Hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta ta kammala shiri tsaf domin gabatarwa zababben gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf takardar shaidar cin zabensa a yau.
Jam'iyyar APC reshen jihar Gombe ta kafa kwamiti don binciken Sanata Bulus Amos da dan majalisar wakilai, Yunusa Ahmad Abubakar kan cin dunduniyar jam'iyya.
Shugaban PDP a Najeriya, Iyorchia Ayu bai yi murabus ba, an ji hadiminsa, Simon Imobo-tswam ya nuna uban gidansan zai kare kan shi a shari’ar da ake yi a kotu
Dan majalisar wakilai daga jihar Oyo, Akin Alabi ya bayyana cewa kirista daga kudu maso gabas ko kudu maso kudu ne ya kamata ya zama shugaban majalisar dattawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari