Siyasar Najeriya
‘Yar APC ta shiga sahun masu neman zama Shugabar Majalisar Tarayya. ‘Yar majalisar ta ce maza sun rike madafan iko, sam ba a damawa da ‘yanuwanta mata a siyasa.
Jam'iyyar All Progressives Congress (APC) a jihar Kano, tana neman kotu ta kwace nasarar da ɗan takarar jam'iyyar NNPP, ya samu a zaɓen gwamnan jihar Kano.
Wata kotu a Abuja ta bayyana soke wasu zabukan da aka gudanar a jihar Kogi kwananan nan don zabo dan takarar gwamnan jihar a APC a zaben da ke tafe a Nuwamba.
Rahotanni sun nuna cewa jita-jita ta yi ta yawo kan batun murabus din shugaban jam'iyyar APC na ƙasa, Abdullahi Adamu. Jam'iyyar ta fito fili ta musanta hakan.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ƙasa (INEC) ta gayawa kotu dalilin da ya sanya Atiku bai cancanci lashe zaɓen shugaban ƙasa ba. INEC ta ce Tinubu ne ya cancanta
Lauyan APC a kotun zabe, ana shirin jikawa Peter Obi aiki bayan ya shigar da kara, ya ce tun farko Obi ba 'Dan LP ba ne, kuma bai tsaida abokin takararsa ba.
Wata kungiya ta yi bayani filla-filla kan dalilin da ya sanya jam'iyyar All Progressives Congress (APC) ta faɗi zaɓen gwamnan jihar Oyo a hannun jam'iyyar PDP.
Dattawan Arewa sun yi martani, sunce ya kamata Peter Obi ya kama kansa ko kuma ya fuskanci kamu tunda sun gano yana son kawo cece-kuce da tsaiko ga kasar nan.
Gwamnan jihar Ebonyi ya bayyana cewa, babu wanda ya isa ya dakatar da rantsar da Bola Ahmad Tinubu duk duniya. Ya bayyana hakan ne bisa wasu dalilai masu yawa.
Siyasar Najeriya
Samu kari