Siyasar Najeriya
Hukumar Zabe Mai Zaman Kanta na Kasa, INEC, ta fada wa kotun karar zabe cewa Sanata Uba Sani na APC ne ya lashe zaben gwamnan Kaduna na ranar 18 ga watan Maris.
An dade ana rigima tsakanin Bode George da Bola Tinubu. Amma w wata hira da dattijon ya yi da manema labarai, ya nuna zai iya karbar mukami a gwamnatin APC.
Shugaban ƙasan Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya taya sabon shugaban kungiyar gwamnonin Najeriya NGF da kuma shugaban kungiyar gwamnonin ci gaba na APC.
Shugaban Najeriya, Bola Ahmed Tinubu, ya gana da masu neman kujerar kakakin majalisar wakilan tarayya da mataimakinsa, Abbas Tajudeen da Benjamin Kalu a Villa.
Shugaban Najeriya, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sa labule da shugaban majalisar Dattawa, Ahmad Lawan da kakakin majalisar wakilai, Femi Gbajabiamila a Villa.
Kakakin majalisar dokokin jihar Filato, Honorabul Ayuba Abok, ya sanar da ɗaukar matakin dakatarwa kan shugabannin kananan hukumomi 17 da baki ɗaya kansiloli.
Shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, ya ve cire tallafin man Fetur ya kawo Najeriya cikin wani lokaci mai tsada da wahala, ya kamata gwamnoni su kula.
Binciken da aka yi ya nuna yadda jirgin Najeriya ya kaura zuwa Habasha a daidai lokacin da ake ci gaba da cece-kuce kan tushe da asalin inda jirgin ya fito.
Sabon Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal Dare ya zargi Bello Muhammad Matawalle da barin gidan gwamnati da kayan al’umma, ya ce an tsere da motoci da kayan gwamnati
Siyasar Najeriya
Samu kari