Siyasar Najeriya
Kotun sauraron ƙorafe-korafen zaben majalisar tarayya mai zama a Umuahia, jihar Abiya ta tsige yan majalisar Labour Party guda 2, ta baiwa APC da APGA.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP reshen jihar Kwara ta fara cike gurbin kujerun shugabanninta da suka yi murabus da waɗanda NWC ya dakatar.
Yayin da ake tunkarar zaben gwamnan Bayelsa, gwamna Diri ya rasa ɗaya daga cikin hadimansa da tsohon kakakinsa, sun sauya sheka zuwa jam'iyyar APC.
Bayan samun matsaloli a baya, a karshe mataimakin gwamnan jihar Edo, Philip Shuaibu ya kwashe kayansa daga ofishinsa da ke gidan gwamnatin jihar.
Fitaccen mawakin siyasar nan, Rarara zai ba da aikin yin tituna a wasu yankunan jihar Katsina duba da bukatarsu da ake yi. Ya bayyana yadda zai kasance.
Rahoton da muke samu ya bayyana yadda aka kwace kujerar sanata a jihar Benue, inda aka ba tsohon gwamnan jihar nasara a kotun sauraran kararrakin zabe.
Labarin da ke iso mu ya bayyana yadda kotun sauraran kararrakin zabe ta tabbatar da tsige dan majalisar wakilai daga Kano bisa aikata rashin gaskiya.
Kotun sauraran kararrakin zabe ta ce bata gamsu da yadda aka ba dan majalisar PDP nasara ba a zaben da aka gudanar a kwanakin baya. Ta tsige shi kawai.
Gwamna Soludo ya yabawa Tinubu bisa ba da mukamai masu kyau ga yankin Kudu maso Gabas duk da kuwa basu zabe shi a zaben da aka gudanar a shekarar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari