Siyasar Najeriya
Hukumar agaji ta NEMA ta bayyana cewa, za ta dauki matakin kare rumbunta na abinci a jihohi, fara wa daga jihar Kaduna da ke Arewa maso Yammacin Najeriya a yau.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya naɗa Ajuri Ngelale, tsohon hadimin Yemi Osinbajo, a matsayin mai ba shi shawara ta musamma kan harkokin yaɗa labarai .
An ɗan sami hatsaniya a majalisar dattawa lokacin tantance Farfesa Joseph Turlumum, ɗan asalin jihar Benuwai da ke arewa ta tsakiya, ta faru ne kan shekaru.
Shugaban majalisar dattawa, Sanata Godswill Akpabio ya bayyana cewa majalisa ta kyale Wike ya wuce cikin ruwa sanyi ne saboda ya taɓa rike minista a Najeriya.
Majalisar dattawan Najeriya ta umarci Farfesa Utsev ya risina wa majalisa ya ƙara gaba bayan tafka muhawara kan takardun karatunsa tun na matakin Firamare.
Wasu malaman addinin a Arewa sun nemi a hana El-Rufai yin minista a gwamnatin Bola Ahmad Tinubu saboda wasu dalilai da suka bayyana game da adalci a kasar nan.
A hedikwatar APC a Abuja, hotunan Abdullahi Ganduje yake yawo a matsayin wanda zai zama sabon shugaba. An shiga rashin tabbas a APC a kan shugabancin Jam’iyya.
Malamin jami'ar Yobe a Arewacin Najeriya ya bayyana cewa, zai dauki mataki kan wani dalibinsa da ya masa maganar banza a kafar sada zumunta ta Facebook yau.
Yanzu muke samun labarin yadda shugaban kasa Bola Ahmad Tinubu ya bayyana nada wanda zai yi aiki don tabbatar da abubuwan da abubuwan da ke faruwa a cikin CBN.
Siyasar Najeriya
Samu kari