Siyasar Najeriya
Kotun ɗaukaka kara ta sanya ranar Asabar domin sauraron karar da ɗan takarar APC ya shigar yana mai kalubalantar nasarar Gwamna Celeb Mutfwang na jam'iyar PDP.
Abdulaziz Abdullahi Umar Ganduje ya je ofishin NNPP, ana tunanin zai koma jam’iyya mai kayan marmari. Shi kuwa ‘Danuwansa watau Umar Abdullahi Ganduje 'dan APC ne.
Gwamnan jihar Rivers, Fubara ya yada makaman yakinsa, yayin da ya hadu da Wike a wani taro a jihar. Fubara ya ce lokacin rikici a tsakaninsu ya kare.
Yan kwanaki kafin zaben gwamnan jihar Kogi, jam'iyyar SDP ta karyata rade-radin cewa dan takararta, Muritala Yakubu Ajaka, ya janye daga tseren zaben.
Matawalle ya ce lokacin shugaban kasa ya ba su umurnin zuwa Zamfara don tattauna wa kan sace daliban Gusau, Gwamna Lawal ya tsallake ya bar kasar.
Gwamnan jihar Imo, Hope Uzodinma da ɗan takarar jam'iyyar Labour Party (LP), Athan Achonu ba su halarci wajen taron sa hannu kan zaman lafiya ba.
A zaman yanke hukunci ranar Talata, Kotun ɗaukaka kara ta yi na'am da hukuncin tsige mambobin majalisar wakilan tarayya uku na PDP daga jihar Filato.
Majalisar dattawan Najeriya ta yi shiru na minti ɗaya domin girmama marigayi Abdulralman Ado Ibrahim, Basarake ƙasar Ebira ta ya rasu a kwanakin baya.
Kotun daukaka kara, ta ayyana Hon. Ikenga Imo Ugochinyere Ikeagwuonu, a matsayin sahihin dan majalisa mai wakiltar Ideato ta Arewa da kudu a jihar Imo.
Siyasar Najeriya
Samu kari