Siyasar Najeriya
Murtala Ajaka, mai neman kujerar Gwamnan jihar Kogi karkashin inuwar jam'iyyar SDP a zaben 11 ga Nuwamba, ya yi zargin cewa shi ne abin harin da ake son halaka wa.
Wata babbar kotun tarayya da ke Osogbo, jihar Osun ta daure wasu mutane biyar na tsawon shekaru biyar a gidan gyara hali akan laifin yada bidiyon tsiraci da damfara.
An ba Atiku Abubakar ɗan takarar shugaban ƙasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), shawara guda biyu kan abin da zai yi bayan rashin nasara a kotun koli.
Ɗan takarar mataimakin shugaban ƙasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Datti Baba-Ahmed, ya buƙaci Shugaba Tinubu da Kashim Shettima su yi murabus daga muƙamansu.
Kotun daukaka kara mai zama a jihar Legas ta tabbatar da nasarat ɗiyar tsohon gwamnan jihar Delta, James Ibori a matsayin yar majalisar wakilan tarayya.
Babban lauya Wahab Shittu, ya ba Peter Obi ɗan takarar shugaban ƙasa na zaɓen 2023 shawara kan abin da ya kamata ya yi bayan hukuncin kotun ƙoli.
Wasu da ake zargin yan daban siyasa ne sun gamu da ajalinsu yayin musayar wuta da jami'an tsaro a jihar Kogi. Hakan na zuwa ne yan kwanaki kafin zaben gwamnan jihar.
Sanata Neda Imasuen na jam'iyyar Labour Party ya bayyana cewa ba za su iya hana shirin majalisar tarayya na siyo motocin N160m ga ƴan majalisu ba.
Gwamna Alex Otti na jihar Abiya ya amince da naɗin jagororin kananan hukumomin jihar 17 tare da mataimakansu, ya tura sako ga majalisar dokokin Abia.
Siyasar Najeriya
Samu kari