Siyasar Najeriya
an takarar kujerar gwamna biyar a zaben gwamnan jihar Kogi da za a yi a watan Nuwamba sun janye ma dan takarar jam'iyyar APCmai mulki, Alhaji Ahmed Usman Ododo.
Gwamnonin Arewa maso Gabashin Najeriya sun bayyana rage radadin cire tallafin man fetur. Sun kawo hanyar da kowa zai ji dadi ba tare da wata matsala ba a jiha.
Kungiyar mata da matasan jam'iyya mai mulki sun yi kira ga shugaba, Bola Tinubu ya ƙara nazari kana ya ɗauki tsohon SGF, Boss Mustapha a matsayin shugaban APC.
Yayin da ake ci gaba da jiran yadda za a kaya, jam'iyyar NNPP ta bayyana rushe shugabancinta a wasu jihohi bakwai a Najeriya kan yadda wasu abubuwa suka taso.
Tsohon sanata a Najeriya ya bayyana dalilin da yasa ake yawan samun juyin mulki a kasashen Afrika, kasancewar kasashen na da alaka da wasu kasashen waje yanzu.
Shugaban kasa Bola Tinubu zai sama wa matasan Najeriya ayyuka a kamfanin Google ta hanyar hada kai da kamfanin a farkon mulkinsa. Rahoto ya bayyana ta yaya.
Ana kyautata zaton Bola Tinubu zai yi aiki da kwararru wajen gudanar da mulkinsa. Ya zabi wasu manyan sanannun masu ilimi da gogewan da ya kamat ku sani a kai.
Ana sa ran a taron majaliaar koli (NEC) wanda zai gudana ranar Alhamis mai zuwa 3 ga watan Agusta, 2023, za a naɗa Ganduje a matsayin shugaban APC na ƙasa.
Gwamna Umara Zulum ya rantsar da shugaban ma'aikatan gwamnatin jihar da masu ba shi shawara na musamman. Gwamnan ya kuma rantsarda shugabannin riƙon ƙwarya.
Siyasar Najeriya
Samu kari