Siyasar Najeriya
Shugabancin jam'iyyar APC na ƙasa ya faɗa wa shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tiɓubu, cewa Najeriya tana cikin farin ciki bisa yadda ya ɗauko hanyar kawo ci gaba.
Am yi wata yar kwarya-kwaryan dira yayin tantance ministar da shugaba Tinubj ya naɗa daga jihar Imo, Doris Uzoka, ta wayance ta ƙi amsa tambaya game da mijinta.
Femi Fani-Kayode da Festur Keyamo (SAN) sun goyi bayan zabin shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu na ministocin rukuni na biyu, sun ce baki ɗayansu sun cancanta.
Shugabannin jam'iyyar APC reshen jihar Ribas sun bayyana cewa ko ƙaɗan tsohon gwamna Nyesom Wike bai taimaki shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ɓa a zaben 2023.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Ganduje ya zama sabon shugaban jam'iyyar All Progressives Congress (APC) na ƙasa a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023.
Majalisar zartaswa ta ƙasa (NEC) ta jam'iyyar APC a ranar Alhamis, 3 ga watan Agustan 2023, ta zaɓi Abdullahi Ganduje a matsayin shugaban jam'iyyar na ƙasa.
Jigo a APC ya sake ajiye kujerarsa, za a rasa mutane 5 a Majalisar NWC. Kafin nan Salihu Lukman ya rubuta takardar murabus bayan tafiyar Sanata Abdullahi Adamu.
Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu da sauran shugabannin jam'iyyar All Progressives Congress (APC), na gudanar da taron majalisar zartaswar jam'iyyar a Abuja.
Gwamna Malam Dikko Umaru Raɗda na jihar Katsina ya rantsar da sabbin kwamishinoni 20 da masu bada shawara ta musamman 18 ranar Talata, 1 ga watan Agusta, 2023.
Siyasar Najeriya
Samu kari