Siyasar Najeriya
Uwar jam'iyyar PDP ta ƙasa ta sanar da naɗa kwamitin rikon kwarya na jam'iyyar PDP reshen jihar Kogi karƙashin jagorancin tsohon sanatan Abuja, Philip Aduda.
Ministar harkokin jin ƙai da yaye talauci, Dakta Betta Edu, ta bayyana cewa shugavan ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na shirin cire yan Najeriya daga kangin talauci.
Wata kungiyar jama'a ta roki shugaban kasa, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu da ya sanya baki a kan takkadamar da ke kewaye da gudanarwar kotun zabe a jihar Kano.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya karbi bakuncin kungiyar matasa da suka fito titi don gudanar da zanga-zangar neman ayi adalci a kotun zaben gwamna.
Yau Litinin 21 ga watan Agustan shekarar 2023 ne aka sa ran Shugaba Bola Ahmed Tinubu zai rantsar da sabbin ministocin gwamnatinsa da majalisa ta tantance.
Peter Obi, jagoran jam'iyyar Labour Party (LP) ya yi magana kan batun hadewa Atiku Abubakar da Rabiu Musa Kwankwaso domin ƙwace mulki a hannun jam'iyyar APC.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da ministocinsa guda 45, inda tara daga cikin ministocin za su fayyace nasara ko gazawar sabuwar gwamnati mai ci.
Muhammed Idris, sabon ministan yaɗa labarai da wayar da kan al'umma ya sha alwashin cewa ma'aikatar ba zata faɗi karya ba domin kare gwamnatin shugaba Tinubu.
Wasu tulin jama'a sun fantsama zanga-zanga a birnin jihar Kano duk da umarnin kwamishinan rundunar yan sanda na haramta hakan, mutanen sun nufi gidan gwamnati.
Siyasar Najeriya
Samu kari