Siyasar Najeriya
Tsohon ɗan takarar PRP, Salihu Tanko Yakasai, watau Ɗawisu ya buƙaci Gwamna Abba Kabir ya kama tsohon kwamishinasa da ya yi barazanar kashe alkalai.
An fadawa Bola Tinubu za ta yiwu Legas ta zama kishiyar birnin tarayya ba. SanataAli Ndume bai goyi bayan a kinkimi wasu ofisoshin gwamnatin tarayya zuwa Legas ba.
Buba Galadima ya fadi yadda aka yaudari mutane da addini da tikitin Musulmi da Musulmi. Jagoran NNPP yace babu wanda ya san halin ‘dan siyasa kamar abokinsa.
Shugaban majalisar dokokin jihar Filato, Dewan, ya ce a yanzu ba zai rantsar da ƴan majalisa 16 da kotun ɗaukaka ƙara ta bai wa nasara ba saboda abu 1.
Wani sojan baka a siyasar Kano, Dan Bilki Kwamanda, ya ce nan ba da dadewa ba za su kawo karshen siyasar jagoran NNPP, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso..
Hukumar zabe mai zaman kanta, INEC ta bankado wani shiri na hargitsa zaben cike gurbi da za a gudanar a watan Faburairu da sauran zabuka a kasar.
Mamban majalisar dokokin jihar Ogun ya bayyana asalin dalilin tsige kakakin majalisar daga mukaminsa, ya ce shi kaɗai ke kashe kuɗin da aka ware wa majalisa.
Wata babbar kotu mai zamanta a jihar Rivers ta dauki mataki kan karar da aka shigar a gabanta ana kalubalantar yarjejeniyar da aka cimma tsakanin Wike da Fubara.
Shugaban jam'iyyar APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya sha alwashin cewa jam'iyyar za ta lashe dukkan zabukan cike gurbi da za a yi a fadin kasar nan.
Siyasar Najeriya
Samu kari