Siyasar Najeriya
Masanna sun yi kira ga Shugaba Bola Tinubu ya saka baki a rikicin siyasar Jihar Kano wacce suka ce tana iya shafar tattalin arzikin Najeriya da zaman lafiya.
Omoyele Sowore ya bayyana kadan daga abubuwan da ya yi na tallafawa Peter Obi ya tsira daga tsige shi a shekarun baya da kuma wajen takarar shugaban kasa.
Mun tattaro jerin gaba 6 da su ka fi zafi a siyasar Najeriya. Magoya bayan Rabiu Kwankwaso da na Malam Ibrahim Shekarau da Abdullahi Ganduje ba su jituwa a Kano
Ana tsaka da rikicinsa da Gwamna Siminalayi Fubara, Wike ya dira birnin Port Harcourt tare da tawaga mai tarin yawa domin yin wani muhimmin abu a jihar.
Wani shugaba a yankin Neja-Delta ya bayyana cewa a yayin da ake tsaka da rikiciɓtsakanin Gwamna Fubara da Nyesom Wike, gwamnan ya so ya hakura da mulki.
Wani manazarci kan harkokin siyasa ya bayyaɓa cewa siyasar Kano zata yi tasiri a hukuncin da koli zata yanke wanda zai raba gardama tsakanin Abba Kabir da Gawuna.
Mukaddashin gwamnan jihar Ondo, Lucky Aiyedatiwa, ya bayar da umarnin kulle asusun kananan hukumomin jihar jim kadan bayan ya hau kujerar mulkin jihar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya buƙaci jakadun kasashe uku su maida hankali wajen faɗaɗa kasuwanci da zuba hannun jarida a Najeriya son amfanin kowa.
Rikicin siyasa jihar Rivers na cigaba da daukar zafi tsakanin Gwamna Siminalayi Fubara da magabacinsa Nyesom Ezenwo Wike, ministan birnin tarayya Abuja.
Siyasar Najeriya
Samu kari