Siyasar Najeriya
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana dalilin da ya sanya ya amince ya yi sulhu da magabacinsa Nyesom Wike, a rikicin siyasar da suke yi.
Chief Tony Okocha, shugaban kwamitin riƙon kwarya na APC a jihar Ribas ya bayyana niyarsu na shirya tsari nagari wanda zai ba jam'iyyar nasara a 2027.
Sanata Magnus Abe ya bayyana cewa tuni ya kama hanyar sake komawa jam'iyyar APC bayan ya sha kaye a zaben gwamna na ranar 18 ga watan Maris, 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Party (LP), Peter Obi, ya bayyana cewa jam'iyyarsa za ta shiga gaban PDP wajen zama babbar jam'iyyar adawa a Najeriya.
Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Barau Jibrin, ya rabawa wasi bayin Allah tallafin motoci kirar sharon guda 60 domin su dogara da kansu a Kano.
Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya bayyana cewa babu wani rikicin siyasa da zai sanya ya kasa cigaba da ayyukan da yake yi a jihar Rivers.
Wata mata ta haddasa gaba tsakanin Gwamna Rotimi Akeredolu da Mataiakinsa. Marigayi gwamna Rotimi Akeredolu ya yarda da Lucky Aiyedatiwa kafin a ci amanarsa.
Edision Ehie, ya yi murabus daga kujerar shugaban tsagi ɗaya na majalisar dokokin jihar Ribas, ya kuma aje kujerar mamba mai wakiltar mazaɓar Ahaoda ta gabas.
Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya buƙaci kowane ɓangare da sabani ya shiga takaninsa da ɗan uwansa a jihar Benuwai su haɗa kai wuri ɗaya.
Siyasar Najeriya
Samu kari