Siyasar Najeriya
Kotun Daukaka Kara ta ce a ranar Juma'a mai zuwa ne za ta yanke hukunci kan karar da Abba Kabir Yusuf ya shigar gabanta kan zaben gwamnan jihar Kano.
Da Abdullahi Adamu ya sauka, sai aka dauko Abdullahi Umar Ganduje, ba a sa ranar da majalisar NEC za tayi zama ba, amma ana neman yin waje da Ganduje.
Za a ji yadda Hon. Ghali Umar Na’Abba ya mutu bai da kudi da gidan zama a Najeriya. An gano cewa a lokacin da Na’Abba ya rasu, N250, 000 aka samu a asusunsa.
Kwamishinan hukumar zaɓe ta ƙasa mai zaman kanta na Kano, Abdu Zango, ya ve sun gama shirye-shiryen zaben cike gurbin yan majalisar dokokin Kano 3.
Yan Najeriya sun yi martani yayin da ministan Abuja, Nyesom Wike ya ci karo da abokin karatunsa na sakandare yayin wani taron siyasa a jihar Ribas.
Ibrahim Shekarau ya kawo shawarar a kashe Majalisa domin rage kashe kudi a gwamnati. Ana kashe biliyoyin kudi a kan ‘Yan majalisa 469 a gwamnatin tarayya.
Babban sakataren ma'aikatar jin ƙai, Abel Olumuyiwa Enitan, ya fara aiki a matsayin jagoran ma'aikatar bayan dakatar da minista, Dokta Betta Edu, ranar Litinin.
Mai shari'ar Okoro, shugaban kwamitin mutum biyar na Kotun Koli ya yanke hukunci kan shari'ar zaben gwamnan jihar Adawa. Ya tabbatar da nasarar Ahmadu Fintiri.
Jam'iyyar All Progressive Congress watau APC ta fara sayar da fom ɗin nuna sha'awa da tsayawa takara a zaben gwamnan jihar Edo mai zuwa a sheksrar 2024.
Siyasar Najeriya
Samu kari