Siyasar Najeriya
Gwamma Nasir Idris na jihar Kebbi ya samu tarba mai ban mamaki yayin da ya ka Birnin Kebbi bayan Kotun Koli ta tabbatar da zaɓensa a a matsayin gwamna.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar YPP kuma jigo a jam'iyyar APC, Adamu Garba, ya yi martani kan rade-radin yiwuwar sauya shekar Kwankwaso zuwa APC.
Muhammad Badaru, ministan tsaron Najeriya ya yaba da irin yadda Umar Namadi ya ɗauko ayyukan alheri a jihar Jigawa yayin ziyarar da ya kai ta farko ranar Asabar.
Jam'iyyar NNPP a Najeriya ta bayyana cewa har yanzu Sanata Rabiu Kwankwaso ba dan jam'iyyar ba ne yayin da ta ce Abba Kabir shi ne shugaba a Kano.
Hajiya Inna Galadima ta zama mace ta farko da ta samu nasarar zama shugabar ƙaramar hukuma a jihar Borno bayan lashe zaɓen da aka yi ranar 20 ga watan Janairu.
Godswill Akpabio, shugaban majalisar dattawa ya sha suka sosai a jiharsa saboda zarginsu da neman kwace iko da karfi a jihar, an zarge shi da raba kan yan jihar.
Yanzu muke samun labarin yadda gwamnan jihar Legas ya haramta amfani da robobin abinci a jiharsa duba da yanayi na muhalli da kuma tsaftar jihar mai cunkoso.
Tsohon ministan Buhari ya bayyana cewa, duk abinda ke faruwa a Najeriya sakamako ne na abin da 'yan Najeriya suka zaba a zaben da ya gabata a kasar.
Tsohon gwamnan jihar Kano, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa ko yanzu sun nuna wa duniya yawan jama'a da suke da shi a jihar Kano lokacin zabe.
Siyasar Najeriya
Samu kari