Siyasar Najeriya
Hadimin ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, Lere Olayinka, ya bayyana cewa hadakar da Alhaji Atiku Abubakar ke jagoranta ta mutu murus.
Jam’iyyar APC mai mulkin Najeriya ta ce a shirye take ta karɓi Gwamna Umo Eno na jihar Akwa Ibom daga PDP bayan ya kwatanta jam’iyyarsu da jirgi mai matsala.
ACF ta bayyana cewa Arewa za ta mara wa 'yan takarar da za su tsaya a zaben 2027 baya ne kawai idan suna da aniyar kare da inganta muradun yankin.
Yayin da PDP ke shirin maka gwamnan Delta a Kotu, Ɗan Majalisar Wakilai ta Ƙasa, Hon. Dennis Agbo ya fice daga LP zuwa jam'iyya mai mulkin jihar Enugu.
Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta kasa (INEC) na neman a gyara tsarin zaɓe na ƙasa domin cire wa shugaban kasa ikon naɗa kwamishinonin zaɓe na jihohi (RECs).
Kola Ologbondiyan ya ce yawaitar sauya sheƙar 'yan PDP a yanzu zai shafi APC nan gaba, inda ya bayyana wasu alamomi na rugujewar jam'iyya mai mulkin..
Jam'iyyar PDP mai adawa a Najeriya ta yi kira ga gwamnan jihar Akwa Ibom, Umo Eno, da ya sake tunani kan shirinsa na sauya sheka zuwa wata jam'iyyar.
Gwamnan jihar Rivers da aka dakatar, Simi Fubara ya risina a gaban Nyesom Wike yana neman gafara kan rikicin Rivers. Fubara ya aikata haka ne a gidan Wike a Abuja.
Tsohon ɗan takarar shugaban kasa kuma shahararren ɗan jarida, Dele Momodu ya ce ɗan Arewa ne kaɗai zai iya karaa da Bola Tinubu kuma ya yi nasara a 2027.
Siyasar Najeriya
Samu kari