Siyasar Najeriya
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben 2023, Peter Obi ya nuna cewa bayan zaben 2027, da wuya ya sake tsayawa takarar neman wani mukami.
'Yan majalisar dokokin jihar Katsina sun cimma matsaya kan tazarcen Gwamna Dikko Umaru Radda a zaben 2027. Sun amince ya yi wa'adi na biyu a mulki.
Shugaban marasa rinjaye na majalisar dattawa, Sanata Abba Moro ya nuna kwarrin gwiwar cewa PDP ba zata ruguje ba. Ya tabo batun jam'iyya dayaa Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar SDP a zaben 2023, Adewole Adebayo, ya bayyana cewa masu komawa jam'iyyar APC na saukakawa 'yan Najeriya.
Tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi ya ce zai yi takarar 2027 a jam'iyyar LP. Ya ce gwamnatin tarayya ne ke haddasa rikicin cikin gida a jam'iyyun PDP da LP.
Dan majalisar tarayya daga jihar Delta, Hon. Ngozi Okolie ya sauya sheka daga LP zuwa APC a jihar Delta, yana mai cewa jam'iyyar ba ta da shugabanci mai kyau.
Wani babban jigon PDP, Segun Sowunmi ya buƙaci shugabannin jam'iyyar su yi mai yiwuwa wajen dawo da ɗan takarar shugaban kasa na LP a 2023, Peter Obi.
Shugaban matasan jam'iyyar APGA na kasa ya koma mai ba da shawara ga Atiku Abubakar kan zaben 2027. Eze-Onyebuchi Chukwu ya bukaci Atiku ya hakura da takara.
Ana sa ran wasu daga cikin ministocin da suka nemi takara a 2023 a gwamnatin Bola Tinubu za su sake takara a 2027. An jero ministocin Tinubu 9 da za su sake takara.
Siyasar Najeriya
Samu kari