Siyasar Arewa
Kungiyar Arewa Consensus for Jonathan (ACJ) ta bayyana nadamar kin zaben Jonathan a 2015, tana yabawa da irin ci gaban da ya kawo yankin Arewa a fannin ilimi.
Tsohon dan takarar gwamna a NNPP a jihar Gombe, Hon. Khamisu Ahmed Mailantarki ya sauya sheka zuwa PDP a yau Asabar 9 ga watan Nuwambar 2024 da muke ciki.
Mazauna Arewacin kasar nan su ka shiga mawuyacin hali bayan shafe fiye da rabin Oktoba babu wutar lantarki wanda ya jawo asarar akalla Naira tiriliyan 1.5.
Gwamnatin jihar Kano ta yi martani kan labarin bullar baraka tsakanin jagoran Kwankwasiyya, Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso da gwamna Abba Kabir Yusuf.
Rikicin NNPP ya kara ƙamari a Kano. Abba Kabir Yusuf ya daina daga wayar Rabi'u Kwankwaso saboda rikicin siyasa kuma ya kaucewa haduwa da Kwankwaso.
Shugaban gidan rediyon kare hakkin bil'adama da ke Abuja, Ahmed Isa ya dakatar da shirin Brekete Family saboda bacin rai kan gurfanar da kananan yaran Arewa a kotu.
Wata kungiyar Arewa ta ‘National Youth Alliance ta caccaki gwamnatin Bola Ahmed Tinubu game da gurfanar da kananan yara a gaban kotu kan zargin cin amanar kasa.
Jam’iyyar APC ta lashe dukkan kujerun shugabanni 13 da mafi rinjayen kujerun kansiloli a zaben kananan hukumomin jihar Nasarawa da aka kammala ranar Asabar.
Yayin da ake cece-kuce kan tsare yara ƙanana na tsawon watanni uku, Kungiyar Dattawan Arewa sun yi martani tare da yin Allah wadai kan matakin hukumomi.
Siyasar Arewa
Samu kari