Siyasar Arewa
Malamin Musulunci a Najeriya, Sheikh Bello Yabo ya caccaki wasu yaran yan siyasa a jihar Sokoto da ke cewa ya yi mugun karshe ko kuma tsufa ta yi gardama.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i, ya zargi tsofaffin abokansa da hada baki wajen kokarin kawo karshen tasirin siyasarsa a Kaduna gabanin zaben 2027.
Tsohon gwamnan Kaduna, Mallam Nasir El-Rufai ya ce tsohon shugaba Muhammadu Buhari ne ya tilasta masa tsayawa takarar gwamna, duk da ba shi da burin yin takara.
Tsohon shugaban kasa na mulkin soja, IBB ya bayyana yadda ya hadu da matarsa da irin tasirin da ta ke da shi a rayuwarsa da yadda ta Muslunta kawai.
Daya daga cikin sababbin Ministoci da aka rantsar, Yusuf Ata ya yi barazanar ficewa daga APC idan har aka bar Abdullahi Abbas a matsayin shugabanta a Kano.
An ta hasashen ficewarsa daga APC, tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai ya sake yin magana kan zaben 2027 da kuma hanyar ceto Najeriya daga halin da take ciki.
Ministan gidaje, Arc. Ahmed Dangiwa ya ce Katsina za ta sake zaɓen Tinubu da Radda a 2027, yana mai jinjina wa mata da suka fi yawa a rumfunan zaɓe.
Majalisar Dokokin Jihar Benue ta dakatar da mambobinta 13 da suka nesanta kansu daga tsige alkalin jihar, mai shari'a, Maurice Ikpambase a zamanta na ranar Talata.
Kungiyar 'Arewa Consultative Forum' ta ce samar da hukumomin raya shiyyoyin Arewa maso Gabas da Yamma za su tallafa wajen ceto yankin daga durkushewa.
Siyasar Arewa
Samu kari