Siyasar Arewa
Gwamnonin jihohin Arewa sun gano cewa talaucin da ake fama da shi a Najeriya gami da manyan kalubalen tsaro ya fi kamari a shiyyar nan idan aka kwatanta da Kudu.
Sahugaban PDP ya ce wahalhalun da 'yan Najeriya ke ciki na da nasaba da rashin kwarewa da halin ko in kula na shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu na Najeriya.
Wasu sarakunan gargajiya daga yankin Sokoto da Gabas sun yi murabus da rigimar APC ta yi tsanani domin goyon bayan Sanata Ibrahim Lamido a jihar.
Dan gwagwarmaya a yankin Kudu maso Kudu, Alhaji Asari Dokubo ya bayyana irin nadamar da ya yi wurin goyon bayan Bola Tinubu a zaben 2023 a Najeriya.
Rahotanni sun tabbatar da cewa wasu manyan shugabannin siyasa a Arewacin Najeriya sun fara ganawa domin neman wanda za su goyawa baya a zaben 2027.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce bai da hannu a rikicin da ke aukuwa a cikin jam'iyyar PDP mai adawa a kasar nan. Ya fadi yadda ake ciki.
Rahotanni sun tabbatar da wasu shugabannin kananan hukumomi uku a jihar Benue sun gamu da hatsari a kan baburansu yayin zuwa ofisoshinsu saboda rashin motoci.
A yan kwanakin nan, an hango daya daga jagororin a waren kasar Yarbawa, Sunday Igboho ya mika wasika kasar Birtaniya ya na neman goyon baya kan samar da kasarsu.
Shugaban gwamnonin PDP kuma gwamnan Bauchi, Bala Muhammad ya yi martani kan zargin shigar da kara gaban kotu kan babban taron PDP da ak dage daga watan nan.
Siyasar Arewa
Samu kari