Siyasar Arewa
Gwamnonin jam'iyyar PDP sun taru a jihar Plateau domin nemo hanyoyin kawo hadin kai da zaman lafiya a jam'iyyar tare da dawo da martabarta a idon yan Najeriya.
Akwai rahotannin da ke nuna cewa alaka ta fara tsami tsakanin tsohon gwamnan jihar, Badaru Abubakar da Gwamna Umar Namadi da kuma zargin rikici a APC.
Kungiyar tafiyar siyasa a Arewa ta League of Northern Democrats (LND) ta fara motsa shiyyar gabanin zaben shugaban kasa a 2027, inda ake fatan mulki ya dawo Arewa.
Kungiyar Arewa Consultative Forum (ACF) ta dakatar da shugabanta, Mamman Mike Osuman kan zaben Bola Tinubu a shekarar 2027 inda ya ce dan yankin za su zaba.
Kungiyar dattawan Arewa, ACF ta bukaci Bola Tinubu ya sauya tsare tsaren gwamnati kafin su kashe al'umma. ACF ta ce yanzu yanzu ya kamata a sauya tsare tsaren.
Yayin da ake sukar Bola Tinubu kan matsalolin Arewa, shugaban kungiyar Arewa Consultative Forum, Mamman Mike Osuman ya ce matsalolin yankin laifin shugabanninta ne.
Kungiyar Arewa Consultative Forum ta ce za ta goyi bayan dan Arewa a zaben 2027. Matakin ACF ka iya kawo cikas ga tazarcen Bola Tinubu a zaben 2027.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya bayyana cewa Najeriya ba za ta kai matakin cigaban da ake bukata ba sai an samu cigaban tattalin arzikin shiyyar Arewa.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya yi ikirarin cewa Legas na son ta yiwa Arewacin Najeriya mulkin mallaka, ta hanyar kakaba sarki, karbe mata haraji da kasuwanci.
Siyasar Arewa
Samu kari