Shugaban Sojojin Najeriya
Wani da ake zargi da barazanar satar mutane ya fada hannun Jami’an ‘yan sanda. Olarinde Adekunle ya rubuta takarda yana cewa a biya shi N10m ko ya sace mutane.
Shehu Sani ya yi tsokaci kan kokawar da Nasir El-Rufai yake yi a kan matsalar rashin tsaro, yace duk sai da ya yi irin wannan maganganun a baya, aka soke shi.
Za a fahimci cewa Sanatan jihar Borno, Muhammad Ali Ndume yana da ra’ayin cewa rashin kayan fada na zamani ya hana ta’addanci ya zama tsohon labari a Najeriya.
Za ku ji abin da Shugaban kasa ya fadawa Iyalan wadanda ke tsare a jeji. Femi Adesina ya fitar da jawabi bayan ziyarar da wakilan ‘yanuwan mutanen suka kai.
Hedkwatar tsaro ta Najeriya, DHQ, tare da tawagar sojoji da DSS sun sake kama wasu yan ta'addan kungiyar ISWAP biyu da ake zargi da kai hari a cocin katolika na
‘Yan bindiga sun dura kauyen Yakawada, sun yi nasarar yin ta’adi cikin duhun dare inda Musiba ta Sake Aukawa Dattijon Arewa, ‘Yan bindiga Sun Sace Surukansa.
Ana rigima tsakanin Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ‘Yan Sanda a Legas. Ana Gwabza da Dakarun Sojojin Kasa da Rundunar ne saboda kisan jami’in tsaro kwanaki.
Naja’atu Muhammad ta fallasa irin satar kudin da ake yi a Gwamnatin Najeriya. Kwamishinar ta sanar da hukumar EFCC cewa Musiliu Smith ya na satar dukiyar kasa.
Hedkwatar Tsaro, ta bakin babban hafsan tsaro, Janar Lucky Irabor a ranar Talata 8 ga watan Agusta ta tabbatarwa yan Najeriya cewa an kama yan ta'addan da suka
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari