Shugaban Sojojin Najeriya
Rikicin dake tsakanin yan ta'addan daula islamiyya a yankin Afrika ta yamma da yan ta'addan Boko Haram na cigaba da ta'azzara inda aka kashe yan Boko Haram 200.
Dakarun sojojin na Operation Whirl Punch, da Dakaru na musamman na Bataliya ta 167 sun kashe wani dan ta'adda a Kaduna, sun kuma ceto mutane 14 daga aka sace.
Abdullahi Haruna Kiyawa wanda shi ne Kakakin jami’an ‘yan sandan Kano, ya ce sun yi sabon Kwamishina. A Ribas akwai sababbin Kwamishinoni 4 da aka tura a jiya.
Hedkwatar tsaro ta karyata wani ikirari da ke cewa Atiku Abubakar dan takarar shugaban kasa na PDP na aiki da sojoji domin yin juyin mulki a babban zaben 2023.
Dakarun sojojin Najeriya na Operation Operation Open Whirl Punch sunyi nasarar halaka yan ta'adda hudu yayin wani hari da suka kai sansanin yan bindiga a Kaduna
Wasu yan ta'adda da ba a san ko su wanene sun kai hari garin Nagi da ke karamar hukumar Gwer na jihar Benue inda suka kashe mutane biyar tare da kona gidaje 50.
Hedkwatar tsaron Najeriya ta sanar da irin nasarorin da ta samu a arewacin Najeriya cikin makonni biyu da suka gabata a atisaye daban-daban da ake gudanarwa.
Wasu bata gari da ba a san ko su wanene ba sun kai wa dakarun sojojin Najeriya hari a garin Kwale da ke karamar hukumar Ndokwa West a Delta suka kashe hudu
Da ya je Kano, Muhammadu Buhari ya yi magana game da Boko Haram ke barna a 2015, ya ce akwai hannun wata kungiyar kasar waje da ke sha’awar ruguza Najeriya ne.
Shugaban Sojojin Najeriya
Samu kari