Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Idris Abdulaziz Dutsen Tanshi ya tsere daga Bauchi ya bar jami’an tsaro 250 suna neman shi. Lauyan Dutsen Tanshi ya fadi abin da yake faruwa da malamin.
Sheikh Dahiru Bauchi ya bayyana cewa, bai rubuta wata wasika ba don turawa jojin kasa a madadin Tijjaniya don jan hankalin gwamnati kan rikicin Abba da Gawuna.
Mun yi waya da Sheikh Dahiru Usman Bauchi ganin rade-radi yana yawo cewa Dahiru Usman Bauchi ya rubuta takarda zuwa ga Alkalin Alkalan Najeriya game da shari’ar Kano
Wani matashi mai shekara 19 Muhammad Ibrahim ya kashe budurwarsa saboda ta nemi ya biya naira dubu biyar bayan ta biya masa bukatarsa a 'Bayan Gari' da Bauchi.
Rundunar 'yan sanda ta cafke wani dalibin jami'ar Abubakar Tafawa Balewa (ATBU) Bauchi mai suna Atim Emmanuel kan mallakar bindiga da harsashi...
Sheikh Dahiru Usman Bauchi ya bukaci shugaban Bola Ahmed Tinubu ya shiga tsakani kuma ya tabbatar da duk mai hannu a kisan masu Maulidi ya fuskanci hukunci.
Sheikh Ibrahim Dahiru Bauchi, ya yi kira ga malaman addini a kasar da su guji yin kalaman da ka iya haddasa rikici da barazana ga zaman lafiya a kasar.
Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, na gana wa yanzu haka da manyan malaman Addinin Musulunci a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja kan halin da ake ciki a Nijar.
Sheikh Tijjani Yusuf Guruntum yana neman hukuma tayi wa Abdulaziz Dutsen Tanshi adalci wanda yake daure tun da ya ce ba a neman taimakon kowa sai Allah SWT.
Sheikh Dahiru Usman Bauchi
Samu kari