Sheikh Ahmed Gumi
Fittacen malamin addinin musulunci, Sheikh Ahmad Gumi, ya gargadi hukumomin tsaro game da kama matasan fulani barkatai da suna yaki da ta'addanci. Da ya ke maga
Shahararren malamin addinin musuluncin nan dake zaune a Kaduna, Sheikh Dr. Ahmad Abubakar Gumi, a ranar Litinin, ya bukaci ‘yan Najeriya da su yanki katin zabe
Ahmad Gumi, fitaccen malamin addinin musulunci, ya yi kira ga gwamnatin tarayya samar da ma'aikatar da lura da lamurran makiyaya don kawo karshen rikicinsu.
Sheikh Dr Ahmad Mahmoud Gumi. malami ne mazaunin jihar Kaduna kuma mai karantarwa a Masallacin Sultan Bello dake unguwar Sarki. Ya fitar da jawabi game da magan
Fitaccen malamin addinin Islama, Ahmad Gumi, ya ja kunnen deliget din jam'iyyu da su guji karbar cin hanci wurin zaben 'yan takarar jam'iyyunsu, ba zai kare ba.
Fitaccen malamin addinin musulunci, Ahmed Gumi, ya ce wadanda ba musulmi ba sun sha zagin Annabi Muhammad (tsira da amincin Allah su tabbata a gareshi) a lokaci
Fitaccen malamin addinin musuluncin nan a Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya shawarci gwamnatin Buhari ta cika muradan yan ta'adda domin kubutar da fasinjoji.
Sheikh Ahmad Gumi ya bayyana kafa Kungiyar Kare Hakkokin Fulani Makiyaya mai suna NORIC. Ya bukaci makiyaya da su miko kokensu ga kungiyar, za ta bi musu hakki.
Mamban kungiyar dattawan Arewa, Usman Yusuf, ya bayyana abinda malamin addinin Islama Ahmad Gumi, ya fada wa ‘yan bindiga da suka hadu da su a cikin dajika.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari