Sheikh Ahmed Gumi
Cibiyar ICICE ta shirya wani zama na musamman domin tattaunawa a kan makomar al’umma bayan zabukan da za a shirya a Najeriya, mun tattaro wainar da aka toya.
Labarin da muke samu yanzu haka ya nuna cewamahaifiyar fitaccen Malamin addinin Islaman nan Sheikh Ahmad Abubakar Mahmud Gumi ta riga nu gidan gaskiya a Abuja.
Shahararren Malamin addinin musulincin nan na jihar Kaduna, Sheikh Dakta Ahmad Gumi, ya roki Musulmai su hada kai su zabi yan takara masu nagarta a zaben 2023.
A juma'arnan ne dai wani abin al ajabi ya faru wanda ya daurewa kowa kai, shine yadda wasu mutane suka tada hautsini a masallacin marigayyi Dr Ahmed dake T/yola
Shahararren malamin nan a Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi, yace 'yan arewa na bukatar shugaban da zai zauna ya yi sulhu da yan fashin jeji ya basu abinda suke so.
Malamin addinin Musuluncin nan, Mufti Menk, ya taya kasar Argentina da fitaccen dan wasanta, Lionel Messi murnar lashe Kofin Duniya da aka yi a kasar Qatar.
Malamin addinin iliama a kaduna Shiek Ahmed Gumi yace gwamnatoci na asarar kudi wajen gina gadojin sama maimakon gina mutane da ilimi ko kuma inganta ilimin
Fitaccen malamin addinin Islama, Sheikh Ahmad Gumi, ya bayyana cewa ya karba katin zabensa kuma yafi muhimmanci kan kowanne satifiket ko fasfotin fita ketare.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa, ya bayyana shawarwari da nasihohin da suka yi wa Shugaba Muhammadu Buhari kan mastalar tsaro a ganawarsu da shi a Fadar Aso Rock.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari