Sheikh Ahmed Gumi
Daya daga cikin mambobin bangaren shahararren malamin addinin musuluncin nan, Sheikh Ahmad Gumi, yace babu amfanin kashe wani shugaban yan bindiga a Zamfara.
Fitaccen malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmud Gumi,ya bayyana cewa kasar nan tana fuskantar matsaloli masu yawa duk da dai tun can baya akwai matsala.
Sheikh Gumi ya fito ya yi bayani, inda ya bayyana yadda 'yan bindiga suka tozarta iyalansa. Ya ce an sace 'yan uwansa, an kashe wasu sannan a yanzu ma akwai was
Bayan ya barranta da 'yan bindiga, Sheikh Gumi ya tura sako ga 'yan Najeriya masu cewa ya kamata gwamnatin Najeriya ta kama shi saboda alaka da 'yan bindiga.
Daga karshe dai Sheikh Gumi ya sauka a motar goyon bayan 'yan bindiga, inda ya bayyana dalilansa na yin hakan. Ya ce sam a yanzu kam ba zai ci gaba da biye musu
Dr Ahmad Gumi ya bayyan ayadda ake cutar da Fulani makiyaya, tare da bayyana cewa, 'yan bindiga suna aikata laifukan ta'addanci ne kawai, amma su ba 'yan ta'add
Sheikh Gumi ya bayyana wasu batutuwa da suke ci masa tuwo a kwarya kan abubuwan da suka shafi gwamnati da yakin da take da 'yan bindiga a Najeriya. Ya bayyana b
Kaduna - Shahrarren Malamin Malamin addinin Musulunci, Sheikh Ahmad Mahmoud Gumi, ya ziyarci garin Fulanin da yake ginawa makaranta da asibiti a jihar Kaduna.
Sheikh Gumi ya gano mafita ga lamarin 'yan bindiga, ya kuma dauki matakin gaggawa kanlamarin. A yanzu dai ya gina makaranta domin ilmantar da makiyaya a Kaduna.
Sheikh Ahmed Gumi
Samu kari