Shehu Sani
Bayan dakatar da Sanata Abdul Ningi daga Majalisar Dattawa har na tsawon watanni uku, Sanata Shehu Sani ya magantu kan lamarin inda ya mutum daya ne zai cece shi.
Tsohon sanatan Kaduna ta tsakiya, Shehu Sani, ya jaddada cewar tsohon shugaban kasa Muhammadu Buhari shine ya jefa 'yan Najeriya a mawuyacin hali.
Yayin da Shugaban kasa, Bola Tinubu ya amince da amfani da rahoton Stephen Oronsaye, Sanata Shehu Sani ya yi martani kan lamarin inda ya ce akwai matsala.
Yayin da ake Allah wadai da kalaman malamin addini, Bello El-Rufai ya yi magana kan batun inda ya yi Allah wadai da kalaman malamin tare da neman kama shi.
Shehu Sani ya yi Allah wadai da kiran da Malamin Musulunci ya yi na neman a kasha matar Shugaban kasa Bola Tinubu, Sanata Oluremi Tinubu. Ya ce ba abun yarda bane.
Tsohon ‘dan majalisar tarayya, Sanata Shehu Sani ya yi kira ga Kiristoci da Musulmai da su yi addu’a kan naira yayin da take shan kasha a hannun dalar Amurka.
Sanata Shehu Sani ya yi Allah wadai da fitowar da wasu dattawan mata suka yi a titi babu kaya da sunan zanga-zanga kan tsadar rayuwar da ake ciki.
Sanata Shehu Sani ya nuna damuwa kan rashin samun wutar lantarki sosai yayin da gwamnatin Shugaban kasa Bola Tinubu ta bayyana yunkurinta na cire tallafin lantarki.
Tsohon sanatan Kaduna ta Tsakiya, Sanata Shehu Sani, ya yi martani kan sabon mukamin da shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu, ya samu a nahiyar Afirika.
Shehu Sani
Samu kari