Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Sarki Muhammadu Sanusi na Arewa ya ce sauyin Naira zai taimaka matuka ga 'yan Najeriya a wannan yanayin da ake ciki na fuskantar kalubalen matsalolin siyasa.
Muhammadu Sanusi II ya ce an taso shi yana sukar da masu mulki ke yi yau, Khalifan ya ce jama’a su zabi wanda yake da cikakken hankali da koshin lafiya a 2023.
Malam Muhammadu Sanusi II yana kan hanyarsa ta zuwa Jigawa ne ya tsaya a Kano. Dinbin mutane sun yi farin ciki da ganin Sarkin da aka tunbuke a shekarar 2002
Za a ji labari cewa canza kudi ya jawo Sarkin Iwo ya zama daidai da Maroki. Abdurosheed Akanbi ya ce ba zai iya bugun kirji ya ce yana da N20, 000 a yanzu ba.
Sabon Sarkin Kontagora Muhammadu Bararu Mu’azu II wanda ya karbi sandar girma jikan Umaru Nagwamatse ne, wanda Kakansa, Mu’azu ya yi shekaru kusan 13 a sarauta.
Za a ji tarihin yadda ‘Dan takaran APC a babban zaben 2023, Bola Tinubu ya samu sarautar Jagaban. An yi nadin sarautar ne a ranar 26 ga watan Fubrairu 2006.
Atiku Abubakar ya ce addu’ar da Ado Bayero ya yi msa shi ne zai yi shugabanci. Sarki Ado Bayero ya fadawa Atiku wannan a lokacin yana mataimakin shugaban kasa
Khalifa Sanusi II ya tabbatar da cewa daga Makurdi aka shirya luguden wuta da ya halaka makiyaya masu yawa a Nasarawa. Yace tuni Ortom yana da kiyayyar Fulani.
Gwamna Samuel Ortom na jihar Benue ya tuhumi tsohon sarkin Kano, Muhammadu Sanusi na biyu da ingiza Fulani su hallakashi saboda kisan da aka yiwa Fulani a Doma.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari