Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Abdullahi Ganduje ya amince a kara kudi domin a kammala titi a Kwankwaso. Titin da ake yi a karamar hukumar Madobi zai taimakawa mutanen tsohon Gwamnan Kano.
Maganar da ake yi, an samu rashin zaman lafiya bayan jami’an tsaro sun cafke Aogun na Iree, an kona fadar Sarkin Iree, ana tunanin wutar ta shafi wasu wurare
An nemi hana masu Keke Napep amfani da manyan titunan Kano. Amma sai ga sanarwa cewa gwamnatin jihar Kano ta janye wannan hukunci sai nan gaba, meya jawo hakan?
A karshen makon jiya, Malam Sanusi Lamido Sanusi ya yi jawabi a kan shugabanci a wani taron maulidin Annabi SAW a Abuja, ya yi bayanin wanda za a zaba a 2023.
Mai daraja, tsohon sarkin Kano, Muhammad Sanusi II, ya samu karuwa a cikin ahlinsa inda Allah ya azurta amaryarsa Sa'adatu Barkindo da haihuwar 'diya mace.
Sarkin garin Tungbo da ke Karamar Hukumar Sagbama ta Jihar Bayelsa, Amos Poubinafa, yanzu haka ya koma kwana a cikin motarsa sakamakon ambaliyar ruwa a jihar.
Tsohon gwamnan babban bankin Najeriya (CBN), Sanusi Lamido Sanusi ya bayyana cewa, gwamnatin kasar na kan bakanta na yin gudan N5,000 a nan gaba kadan, inji shi
Mai martaba Muhammadu Sanusi II ya karyata jita-jitar da ke yawo na yunkurin cire Ajami daga kudin Naira. Khalifa ya nuna ba za a cire rubutun daga kudi ba.
Mun kawo labarin Giwar Ado Bayero, Hafsah Sulu Gambari wanda Matar Sarki ce, Mahaifiyar Sarakan Kano, ‘Diyar Sarkin Ilorin kuma Surukar tsohon Sarkin Kano.
Sarkin Kano Muhammad Sanusi Ii
Samu kari