Bikin Sallah
Jihar Katsina - Masarautar Katsina ta sanar da dakatar da hawan Daushe a lokacin bikin sallar Eid-el-Kabir da za a gudanar a ranar Asabar. Rahoton Daily Nigeri.
Hukumar shirya jarabawar fita daga sakandire ta ƙasa, NECO, ta ce tun farko ba ta tsara gudanar da jarabawa ranar 9 ga watan Yuli ba saboda zuwan babbar Sallah.
Wasu mabiya addinin Kirista a karamar hukumar Kachia dake kudancin jihar Kaduna sun taya musulmi yanke ciyawa a wani masallaci da ake shirin yin sallar idi.
Mun tatataro irin su azumin Arafah, Aikin Hajji da Manyan ibadun da ke da falala a watan nan. Daga cikin ibadun da suka kebanta da watan akwai Hajj da Layya.
Mako ɗaya kafin fara shagulgulan babbar Sallah a Najeriya, fasinjojin jirgin sama sun fara kokawa kan yadda tikitin zuwa biranen arewa ya tashi ba bu zato .
Majalisar Dattawar Najeriya ta tafi hutun Sallah har sai ranar 19 ga watan Yuli za ta dawo. Shugaban majalisar dattawan, Sanata Ahmad Lawan ne ya bada sanarwar
Sarkin Musulmi na Najeriya, Alhaji Sa'adu Abubakar ya ayyana gobe Alhamis 30 ga watan Yuni a matsayin daya ga watan Dhul Hijjah, za a yi sallah ranar 1 ga wata
Rahotannin da ke shigowa daga ƙasa mai tsarki sun nuna cewa na ga jinjirin watan babbar Sallah, hakan na nufin gobe Alhamis zai kama ɗaya ga watan Dhul Hijjah.
Mai Alfarma sarkin Musulmai, Alhaji Saad Abubakar na III, ya umarci ɗaukacin al'ummar musulmi su fara duban jinjirin watan Dhul Hijjah daga ranar Laraba, 29.
Bikin Sallah
Samu kari