Sabon Farashin Man Fetur
Rikici ya kaure tsakanin direbobin tasi da na adaidaita sahu a jihar Ondo akan farashin daukan fasinja, yayin da masu tasi suke zargin daya bangare da sassauci.
Shugaban kamfanin NNPCL, Mele Kolo Kyari ya yi bayani kan farashin man fetur. Mele Kyari ya ce tace mai a Najeriya bai nufin samun rahusa a farashin gidan mai.
A a wata Najeriya ta na kashe Naira Biliyan 400 a tallafin fetur, Bola Tinubu ya kawo sauyi, zai kawo tsare-tsare za su taimakawa talaka ya samu sa’idar tsadar.
Babban mai tsawatarwa na majalisar dokokin jihar Adamawa, Hon. Haruna Jilantikiri, ya zabi komawa ga hawan keke domin yin zanga-zanga ga tashin farashin mai.
Manajan daraktan kamfanin mai na ƙasa (NNPC), Mele Kyari ya bayyana cewa farashin da ake gani na mai a yanzu, yanayi ne kawai na kasuwa, zai daidaita kansa.
Awanni bayan gwamnatin Najeriya ta sanar da zare tallafin man fetur, wasu mazauna jihar Edo sun fantsama kan tituna don nuna adawa da sabon farashin litar mai.
Shugaban Kamfanin Man Fetur (NNPCL), Mele Kyari ya bayyana cewa Gwamnatin Tarayya ba ta da isassun kudaden da za ta biya tallafin mai na tsawon shekaru biyu.
Bayan sanarwar cire tallafi da Shugaba Tiinubu ya yi a bikin rantsarwarsa a ranar Litinin, dillalan man fetur suka fara gallaza wa mutane a akan batun man fetur
Tsohon hadimin tsohon shugaban kasa Goodluck Jonathan, Reno Omokri ya bayyana cewa yana goyon bayan cire tallafin mai da gwamnatin Tinubu ta yi bayan karbar.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari