Sabon Farashin Man Fetur
Yan fansho a Najeriya sun koka wa shugaban kasa Bola Tinubu kan halin da suka shiga sakamakon cire tallafin man fetur. Sun roki Tinubu ya sanya su a tallafin N25k.
Kamfanin mai na NNPC ya yi alkawarin dakatar da shigo da mai Najeriya zuwa karshen shekarar 2024 inda ya matatun mai za su fara aiki a watan Disamba.
Matatan mai ta zamani mallakar Waltersmith Petroman Oil Limited ta samu yabo daga gwamnatin tarayya, inda matatar ke samar da lita miliyan 600 kowacce rana.
Masu harkar saye da saida mai sun ce abin da ya jawo hauhawar farashi shi ne karancin kaya, farashin fetur ya sauko, NNPCL da kamfanoni sun shigo da mai.
Gwamnatin kasar Mawali ta yanke hukuncin dakatar da shugaban kasa da mukarrabansa daga duk wasu tafiye-tafiye zuwa kasashen waje. Shugaban kasar ya dau wannan mataki
Yusuf Adamu Gagdi ya bayyana cewa gaskiya lamari, babu inda ya fito na bukaci ayi bincike kan Gwamnatin Bola Tinubu da ta cire tallafin man fetur.
Dan majalisar tarayya na APC, Yusuf Gadgi ya bayyana cewa akwai lokacin da zai zo zasu tambayi Asiwaju ina aka kai makudan kuɗin tallafin man fetur da aka cire.
Farashin gangar danyen mai na Brent ya karye zuwa $80 a kasuwar duniya. Najeriya da aka dogara da mai domin samun kudin shiga ba za su ji dadin labarin ba
Matafiya sun ja numfashi na ajiyar zuciya yayin da aka wayi gari farashin litar man fetur ya ƙara tashi ba zato ba tsammani a jihar Imo da ke kudancin Najeriya.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari