Sabon Farashin Man Fetur
Kungiyar masu motocin haya ta Najeriya (NARTO), ta dakatar da yajin aikin da ta shirya yi a fadin kasar biyo bayan ganawar da suka yi da gwamnatin tarayya.
Wani mutum ya nuna kaduwarsa kan farashin da ya siya man fetur a jihar Enugu. Mutumin ya nuna shaida sannan ya bayyana sunan gidan man da ya siye shi kan haka.
Matakin dakatar da ayyuka manyan tankokin dakon man fetur da ƙungiyar NARTO ta ɗauka ya haddasa dogon layi da ƙarancin kan fetur a birnin tarayya Abuja.
Farfesa Kabiru Isa Dandado ya ce janye tallafin man fetur ranar farko ya jawo tsadar rayuwa, ya ce idan yunwa tayi kamari, za a iya dibar jama’a a shigar da su barna
Najeriya ta cigaba da biyan tallafin da Tinubu ya cire a kan man fetur a halin yanzu. IMF ta zargi Gwamnatin tarayya da biyan kudi domin hana fetur tashi.
Yan kasuwa sun amince tare da ɗaukar alƙawarin taimakawa gwamnati wajen sauke farashin kayayyakin amfani na yau da kullum waɗanda farashinsu ke hauhawa.
Man fetur yana cigaba da kara tsada a lokacin da rayuwa ta ke kara kunci. Har zuwa yanzu akwai fetur a Abuja, masu motoci suna shan lita ne a kan N675/l.
Gwamnonin PDP sun ce Najeriya za ta bi tafarkin kasar Venezuela ko Bola Tinubu ya tashi tsaye. Gwamnonin PDP sun ce a nemawa al’umma mafitar kangin tattalin arziki.
Tsohon gwamnan jihar Bauchi, Isa Yuguda, ya ce wasu gurbatattun ‘yan siyasa ne suka haifar da faduwar darajar Naira a kasuwar duniya ta hanyar boye kudin a gidajesu.
Sabon Farashin Man Fetur
Samu kari