Haduran mota a Najeriya
Gwamna Malam Dikko Umaru Radda ya aika da saƙon ta'aziyya ga iyalan waɗanda suka mutu sakamakon hatsarin mota mallakin gwamnatin jihar Katsina KTSTA.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kwara. Hatsarin motan wanda ya ritsa da wasu motoci biyu ya yi sanadiyyar rasuwar mutum 10 har lahira.
Wani matashi sabon dan sanda mai suna Abba Safiyanu wanda aka fi sani da 'Abba Wise' ya gamu da ajalinsa bayan tirela ta murkushe shi a jihar Jigawa.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Kwara bayan wasu motoci guda biyu sun yi taho mu gama. Mutum 11 sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
Wani mummuna hatsari ya rutsa da mutum 23 a kan hanyar Kaduna zuwa Zariya, inda mutum shida suka mutu, 11 suka jikkata. Hatsarin ya faru a safiyar Talata.
Jami'an 'yan sanda biyu sun jikkata bayan wasu direbobin mota biyu sun murkushe su da gan-gan a jihar Legas, tuni aka kwashe su zuwa asibiti don ba su kulawa.
An samu asarar rayukan mutum hudu a wani mummunan hatsarin mota da ya ritsa da matafiya a kan titin hanyar Abuja-Kaduna. Wasu da dama sun jikkata.
An samu aukuwar wani mummunan hatsarin mota a jihar Jigawa. Hatsarin motar ya yi sanadiyyar salwantar da rayukan fasinjoji mutum 11 da ya ritsa da su.
Fitacciyar jarumar fina-finai a 'Nollywood', Mercy Aigbe ta gamu da mummunan hatsarin mota a kan hanyar Benin zuwa Legas a yau Asabar 23 ga watan Disamba.
Haduran mota a Najeriya
Samu kari